Latest
Wata giwa da aka saka wa sunan tsohon shugaban kungiyar Al-Qaed, marigayi Osama bin Laden, ta kashe mutane biyar a wani kauyen kasar Indiya, kafin daga bisani jama'a su yi taron dangi domin kama dabbar, kamar yadda rahotanni daga
Idan aka yi maganar dukiya a Najeriya, ba a cika kiran sunan mata ba. An fi kiran sunanayen maza a matsayin manyan masu kudi. Idan kuwa aka fara zancen mata masu kudi a kasar nan, sunan Folorunsho Alkija kadai ake kira.
Mun kawo maku wani ‘dan yakaitaccen tarihin Marigayi Tam David West domin masu karatu su fahimci wai shin wanene Marigayi Farfesa Tam David West mai rasuwa.
Kamar yadda muka sani wasu rukunin Musulmi a duniya irin mabiya darika da qadiriya na gudanar da bikin zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammadu Sallahu Alaihi Wasallam.
A ranar Asabar ne kwamitin koli na rundunar soji ya amince da yin karin girma ga manyan sojoji zuwa mukaman Manjo Janar da Birgediya Janar. A cikin wani jawabi da kakakin rundunar soji, Kanal Sagir Musa, ya fitar a ranar Lahadi,
Nan da ‘yan shekaru kadan tsarin wutan lantarkin kasashen ECOWAS zai soma aiki.Ana sa rai cewa Najeriya za ta samu Tiriliyan akalla 13 daga tsarin wutan da za a kawo.
Wasu da ake zargin yan daban siyasa ne a safiyar Litinin, 11 ya watan Nuwamba, sun kona sakatariyar jam’iyyar Social Development Party (SDP), da ke Lokoja, babbar birnin jihar Kogi.
Mun ji cewa Aliko Dangote ya fara shirin kafa masana'anta a Kebbi. Gwamna Kebbi ya yaba da kokarin Dangote na kawo masu kamfanin noma da zai ba matasa aiki.
Har a yau, naira asirin kadai ce kudin Najeriya da ke dauke da hoton tsohon shugaban kasar Najeriya na mulkin soji. Shugaban kuwa shine janar Muratala Ramat Muhammed. An haifi Murtala Muhammed ne a ranar 8 ga watan Nuwamba 1938 a
Masu zafi
Samu kari