Latest
Aisha Buhari, matar shugaba Muhammadu Buhari, ta ce 'miyagun mutane' sun karbe mulkin kasar daga hannun mutanen da ya dace su rika 'tafiyar da ragamar mulkin kasar.' Aisha ta bayyana hakan ne a ranar Alhamis yayin hirar wayar tarh
Akalla yan bindiga dadi guda 2,000 ne suka tuba, suka kuma mika wuya a yankin Gusau na jahar Zamfara, inda suka mika makamansu ga gwamnan jahar, Bello Muhammad Matawalle.
Debbie Karema mai shekaru 61 ce dake yankin Yemel Hempstead Hertfordshire, wacce take son komawa asalin siffarta bayan da ta koma namiji lokacin da take da shekaru 44 a duniya. Kamar yadda BBC ta ruwaito, ta yanke hukuncin...
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ahmad Lawan ya rantsar da sabon Sanatan jam’iyyar APC dake wakiltar mazabar Kogi ta yamma a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Smart Adeyemi.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancon gwamnan jihar Dr Abdullahi Umar Ganduje ta dandasawa mutanen jihar wata gadar kasa mai hawa guda uku. Gadar na nan a titin Magaji Dambatta, tsohon sha tale-talen Dangi...
Wani abu mai fashewa da ake zargin bam ne ya tashi kuma ya tsinke hannun wani dalibi da ke makarantar Glory Land dake kauyen Azugwu a jihar Ebonyi, a ranar Alhamis. Dalibin mai suna Chibuike na aji na biyar ne a makarantar.
Lokacin da shugaba Muhammadu Buhari ya shiga ofis a shekarar 2015, ya bayyana cewa zai yi yaki da cin hanci da rashawa. Tsakanin 2015 da ya hau mulki zuwa yanzu, wasu tsaffin gwamnoni kuma mambobin jam'iyyar APC sun shiga gidan ya
Mun ji cewa PDP ta na zargin fadar Shugaban kasa da yunkurin sauke Gwamnan Oyo ta ce ana kutun-kutun na sauke Seyi Makinde daga mulki duk da cewa ya doke APC gaba da-baya a zaben gwamnan jihar Oyo.
Legit.ng ta ruwaito EFCC ta bayyana cewa ta samu nasarar cafke Alaramma ne bayan Dewu ya aika mata da rubutaccen korafi inda ya zargi Alaramma da damfararsa $3,024,000, kimanin N1,093,176,000 kenan a kudin Najeriya.
Masu zafi
Samu kari