Latest
Labarin da muke kawo muku da dumi-duminsa shine babbar kotun tarayya dake zaune a Kaduna ta bada umurnin dauke shugaban kungiyar mabiyar akidar Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim Zakzaky, daga ofishin hukumar DSS.
Yan fashin cikin ruwa sun kama wani babban jirgin ruwa mallakin kasar HongKong yayin daya ratsa ruwan Najeriya, inda suka yi awon gaba da fasinjojin jirgin su goma sha tara (19),
Sanarwar ta gidan gwamnati ta fitar ta ce gwamnan ya nada jami'an sadarwa na mazabu 14 da ke wakiltan kowanne mazaba a jihar a tarayya. A cewar sanarwar, Murtala dan asalin karamar hukumar Nasarawa ce a jihar Kano kuma ya yi makar
Wata ma'abociya amfani da kafar sada zumuntar zamani ta tuwita ta bayyana abinda zata yi bayan ta rabu da saurayinta. Ta sanar da hakan ne bayan da aka yi wata tambaya a kafar. An tambayi me mutum zai yi na hauka bayan rabuwa da..
An kusa bankawa wani mutum mai shekaru 36 wuta a kauyen Hirumbi na Larambi da ke Kakamega a kasar Kenya. A ranar Lahadi ne aka cafke mutumin da dan kamfai na mata guda 100 da ya sato...
Wata jarumar masana'antar Nollywood, ta yi barazanar amfani da shafukan kur'ani don ajiye tokar sigarinta, matukar an bata kudi. Shugaban limamai na Ansar-Ud-Deen, Abdulrahman Ahmad ya mayar da martani ga jarumar. Ya bayyana...
Wasu ‘yan madigo da suka yi aure sun kafa tarihi. Sun bayyana yadda suka yi wa juna ciki, suka raineshi kuma suka haifa. Ma’auratan ‘yan madigon sun yi maraba da jaririnsu ne da suka haifa a watanni biyu da suka gabata. Jasmine...
Wata mata mai bukatar saki mai suna Blessing Abu, ta zargi mijinta mai suna Benjamin da laifin cin amanarta. Benjamin ya roki kotun da kada ta kashe aurensu. A ranar Laraba ne Blessing ta bayyana da kokenta a gaban kotun da bukata
Duk da ana mulkin dimokradiyya ne a Najeriya, har yanzu sarautar gargajiya tana da daraja kuma sarakunan gargajiya na taka muhimmiyar rawa a harkokin mulki da jagoracin jama'a. Sarakuna sun banbanta, haka ma darajarsu ta daya take
Masu zafi
Samu kari