Latest
A satin da ya gabata ne rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta gabatar da wata mata mai suna Aisha Abubakar da ke sabuwar unguwa a karamar hukumar Rimi a jihar. Ana zarginta da kashe 'yar kishiyarta ta hanyar zuba mata guba...
A makon da ya gabata ne Mai girma Darius Ishaku ya rabawa sababbin Kwamishinoninsa Ma’aikatu. Gwamnan na Taraba ya rantsar da Kwamishinonin ne kwanaki 200 da shigansa ofis.
Da alamun akwai rashin jituwa a gwamnatin jihar Zamfara karkashin gwamna Muhammad Bello Matawalle, yayinda kwamishanoni biyu da mai bada shawara daya sunyi murabus makonni biyu bayan rantsar da su.
Rukayya Umar Santa, wacce aka fi sani da Dawayya, tsohuwar jaruma ce kuma furodusa a masana’antar Kannywood. A hirar da jarumar tayi da Weekend Magazine, ta bayyana yadda ta tsunduma harkar siyasa da sauransu.
Alkalin wata babbar kotu dake yankin Zuba a Abuja, Gambo Garba, a ranar Laraba ya yankewa wani karamin barawo hukuncin bulala 12. Alkalin ya yankewa Yakubu Nasiru hukuncin bulalin ne saboda satar da yayi...
Itacen Aduwa itace ne dake fidda kwallaye masu matukar amfani a jikin mutum. Aduwa ta yi matukar suna a kasar Hausawa musamman a karkara. Shi dai wannan ‘ya’yan aduwa tsotsansa akeyi ko kuma sha. Bayan sha da ake yi akan tatsi...
Gwamnonin jihohin Najeriya 11 a jiya Juma'a, 20 ga watan Disambar 2019 sun ziyarci Matatan Man Fetur na Dangote da ke Lekki a jihar Legas domin duba yadda aikin ke tafiya. Gwamnonin sun hada da Ahmadu Umaru Fintiri (Adamawa), Okez
Jami’an hukumar yaki da fasa kauri sun kaddamar da samame a kan cikin kasuwar Mubi inda suka kwace buhunan shinkafa yar kasar waje tare da sauran haramtattun kayayyakin da gwamnati ta hana cinikinsu.
Ana neman sake bude wata Jami’a a jihar Shugaban kasa ta Katsina. Sanata Bello Mandiya watau Sanatan na Kudancin jihar Katsina ya kawo maganar.
Masu zafi
Samu kari