Latest
Mahaifiyata na kwanciya da saurayina, ko kuma nace saurayinmu. Mahaifina yana nan da ranshi, amma kuma ba shi da lafiya. Na kai mata saurayina suka gaisa bayan ya bayyana cewa zai aureni. Har ce mini yayi shi talaka ne, amma duk..
Hukumar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu bindigogi 100 daga wajen 'yan ta'addan da suka aje makamai a jihar. Kwamishinan 'yan sandan jihar, Usman Nagogo ya bayyana hakan ne a taron manema labarai da suka yi a hedkwatar hukumar d
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa wasu yan ta’addan Boko Haram da suka rage na neman mafaka a gidajen wasu mutane a wasu yankunan jihohin Borno da Yobe.
Tun kafin a zabe shi a matsayin gwamnan jihar Kebbi, lauyoyi a kasar Amurka da Ingila sun ce Abubakar Bagudi na jihar Kebbi na daya daga cikin wadanda ke tallafawa tsohon shugaban mulkin soji Sani Abacha wurin boye kudaden sata.
Wani abun mamaki da ya faru a birnin Cairo na kasar Egypt, yayin da aka kai wani matashin saurayi asibiti bayan ya fara korafi cewa cikin shi na yi masa ciwo. Abubuwan da likitocin suka samo a cikin shi sun bawa kowa mamaki...
Dokar aiki ta 'Nigerian Labour Act' bai tanadi wani hukunci ba ga laifin cin zarafin mata ta hanyar neman lalata da su ba a wurin aiki. Galibi ma ba a cika shigar da kara idan irin hakan ya faru ba. Wannan lamari bai tsaya da kana
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, a martanin da ya mayar a ranar 11 ga watan Satumbar nan, bayan anyi watsi da kararshi da ya kai gaban kotun sauraron karar...
Wata budurwa mai shekaru 20 Musulma 'yar kasar Guinea, mai suna Grace Koulibaly ta wallafa wani rubutu a shafinta na Facebook akan irin barazanar da take samu na kisa bayan komawarta addinin Kiristanci, inda hakan ya tilasta ta...
Budurwar mai shekara 25 wacce take 'yar asalin jihar Kwara wacce take zaune da mahaifiyarta a Igbekele, dake unguwar Shibiri cikin jihar Legas, an bayyana cewa ta shiga kuncin rayuwa tun bayan lokacin da saurayinta ya mutu, inda..
Masu zafi
Samu kari