Latest
Mr Hassan, kwararran ma'aikacin banki da ya yi aiki na fiye da shekaru 20 zai karbi ragamar jagorancin bankin manoman kamar yadda Daily Nigerian ta ruwaito.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sakon ta'aziyyarsa ga danginsa da kuma jama'ar garin Daura bayan rasuwar dan shi na dangi, Alhaji Murtala Dauda, kanin Ma
Kwamishanan lafiyan jihar Legas, Farfesa Akin Abayomi, ya ce nan da watan Yuli zuwa Agusta, za a samu kimanin kamuwar mutane 120,000 da Coronavirus a jihar.
Gwamnatin jihar Zamfara ta sallami sakataren hukumar zakka ta jihar tare da wasu daraktoci biyu a take a kan laifin zagon kasa da aka kama su da shi a hukumar.
Taskar bayanai ta NCDC a ranar Alhamis, 7 ga watan Mayu, ta ce cutar korona ta harbi mutane 3526 yayin da tuni mutum 601 suka warke tun bayan bullarta a kasar.
Jami’ai daga hukumomi a jihar Bauchi sun ce suna kokarin gano inda wani mutum mai shekaru 25 yake da ya tsere bayan an tabbatar yana dauke da cutar COVID-19
Gwamnatin jahar Taraba a karkashin jagorancin Gwamna Darius Ishaku ta sake tafka wani babbar rashi biyo bayan mutuwar kwamishinan jahar mai suna Naphtali Kefas.
Daga yanzu kungiyoyin kwallon kafa za su iya sauya yan wasa har guda biyar a wasan kwallon kafa, kamar yadda hukumar kwallon kafa ta duniya, FIFA, ta ayyana.
Ministar kudin Najeriya Hajiya Zainab Ahmed ta fayyace girman karayar tattalin arziki da ke tunkaro kasar a sanadiyar annobar korona da ta tsayar da duniya cik.
Masu zafi
Samu kari