Latest
A ranar Juma'a, mai alfarma sarkin Musulmi, ALha Abubuakar Sa'ad ya sanarwa daukacin al'ummar Musulmin Najeriya rashin ganin watar Shawwal na shekarar 1441AH.
Rundunar 'yan sandan jihar Taraba ta kashe wasu fitinannun 'yan bindiga takwas da suka dade suna gallabar yankin kuma ake ta nema tun watannin da suka gabata.
Jihar Kano da sauran jihohin yankin Arewacin Najeriya, masu saida kayayyakin na ganin watan azumi a lokacin da suke tara riba da yawa. Su kan kara kudin kayayya
Dan majalisar tarayya mai wakiltar yankin Sokoto na gabas a majalisar dattawa, Sanata Ibrahim Gobir, ya yi ikirarin cewa 'yan bindiga sun sassan jihar Sokoto.
Rundunar sojin Operation Hadarin Daji ta tarwatsa sansanin 'yan bindiga tare da nasarar halaka a kalla 135 daga cikinsu a tsakanin ranar 22 zuwa 23 na watan May
Tsohon alkalin kotun koli, Adolphus Karibi-Whyte ya rasu yana da shekaru 88. Dan alkalin, Dagogo Karibi-Whyte ne ya tabbatar da mutuwar mahaifin nasa a garin.
Daga ma'aikatar ne aka dauki magnar zuwa wata kotun matsalolin iyali da ke Akure, inda aka gayyato Malam Lateef da iyayen yarinyar domin tuhumarsu da saba dokar
Malam Bello yabo dan asalin jihar Sokoto ya shiga hannun jami'an tsaro tun bayan bazauwar bidiyon da ya caccaki gwamnan Kaduna a kan hana sallar Idi da yayi.
A yau Juma'a, 22 ga watan Mayun 2020, alkalumman hukumar yaki da cutuka masu yaduwa (NCDC) sun bayyana cewa an samu karin mutum 245 masu dauke da kwayar cutar k
Masu zafi
Samu kari