Latest
Hukumar yaki da rashawa da yi ma tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta sanar da kwace dala dubu 300 daga hannun wani mutumi dan kasar China, Li Yan Pin.
Tun bayan bullar annobar Coronavirus a duniya a'ke ta jin sunan wani mutumi, Tedros Adhanom Ghebreyesus a kafafen watsa labaru da dandalin sadarwar zamani.
Tun 2016 dai ake fama da rigimar cikin gida a Jam’iyyar PDP a jihar Ogun. Dazu majalisar NWC ta shugabanin Jam’iyyar PDP su na rigima da Yaran Buruji Kashumu.
Gwamnan ya ce ya yi cudanya da mutum na farko da ya kamu da cutar a jihar a ranar Lahadi da ta gabata yayin wani taro duk da cewa ba su gwamutsu a taron ba.
Wata rigima da ake yi tsakanin Kungiyoyin IPOB da BIM ta dawo danya. Nnmadu Kani ya zargi Ralph Uwazuruike da cin amanar fafutukar IPOB na zuwa gaban UNOP.
Hadimin Ganduje a kan harkar watsa labaru, Malam Salihu Tanko Yakasai ne ya bayyana haka a shafinsa na dandalin sadarwar zamani ta Facebook a ranar Litinin.
Dala ta yi wuya a halin yanzu saboda takunkumin zirga-zirga da aka sa. Farashin Dalar ta zabga muguwar tsada a kasuwar canji inda yanzu ake saida $1 a N445.
Malam Idris ya bayyana mamacin a matsayin dan shekara 50, wanda yace cutar ciwon siga na damunsa, kuma ya rasu ne da misalin karfe 4 na rana a ranar Lahadi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce jihohin Legas, Abuja, Ogun, Kaduna, Sokoto da Kano ne kungiyar kiwon lafiya ta duniya za ta gwada maganin cutar korona a kasa.
Masu zafi
Samu kari