Latest
Wasu 'yan ta'adda sun kone ofisoshin INEC har guda biyu a jihar Ebonyi a daren jiya Talata. An ruwaito asarar takardu da kayan aikin hukumar, amma babu asarar r
Sifeto Janar na yan sanda, Usman Alkali Baba, ya yi kira ga jami'ansa dake yankin kudu maso gabas cewa kada su ragawa yan kungiyar IPOB masu yakin ballewa daga.
Shugaban masu rinjayi a majalisar dattijai yayi ƙarin haske kan takardar da shugaba Buhari ya aike musu jita Talata, yace ba sabon bashi shugaban zai karɓo ba.
Fashewar gas na bogi ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu tare da jikkata mutum uku a wani otal mallakar tsohon gwamnan jihar Ogun. An ruwaito yadda lamarin ya
Awolowo mutum ne mai kishin kasa kuma shine firemiyan farko na yankin yammacin kasar nan. An haifeshi a ranar 6 ga watan Maris 1909 kuma ya rasu a ranar 9 Mayu.
Shugaban ƙasar Faransa, Emmanuel Macron, yayi alƙawarin taimaka wa Najeriya iya iyawar sa domin ganin an magance matsalar tsaron da ƙasar take fama da shi.
Jam'iyyar PDP ta zargi jam'iyyar APC da kitsa duk wasu kone-konen ofisoshin INEC a fadin kasar. Jam'iyyar ta ce APC tasan ba zata ci zabe a 2023 shi yasa haka.
Za a ji cewa EFCC ta yi aiki a kan korafin da aka gabatar a kan Shugabannin PDP. Hukumar EFCC ta gayyaci wasu jami’ai, za ayi masu tambayoyi yau zuwa Juma'a.
Rundunar soji a jihar Borno taƙi biyan wasu jami'anta albashin su saboda tana zargin su da aikata laifin ɗaukar hutu ba tare da sun nemi izini daga hukumarsu ba
Masu zafi
Samu kari