Latest
DSS ta bayyana cewa ba wai dalilin kakkausar magana da sukar gwamnati bane yasa ta kame Yakasai, ta kame shi ne dalilin wasu laiuka da ta ci gaba da bincike kai
A ranar Lahadi NNPC ta musanya rade-radin cewa farashin mai zai tashi a Najeriya. A wata sanarwa, NNPC ta gargadi gidajen mai a kan kara kudi ko boye fetur.
A wani sabon bidiyo da kungiyar Jihadi ta Boko Haram ta fitar, an ga yara kanana ana koyar da su addini da kuma horar da su fada a sansaninsu, HumAngle tace.
Gwamna Yahaya Bello ya yi zama da tsohon Shugaban kasa Obasanjo. Kafin nan, Yahaya Bello ya bukaci ‘Yan Najeriya su zabi ‘dan takarar da ya cancanta a 2023.
Doyin Okupe ya bada sanarwar zai nemi kujerar Shugaban kasar Najeriya. Hadimin Goodluck Jonathan din ya kudiri niyyar takarar Shugaban kasa a zabe na 2023.
Rahotanni sun ce watakila farashin man fetur ya tashi a gidajen man Najeriya a makon nan. Hakan na zuwa ne bayan danyan man fetur ya tashi a kasuwannin Duniya.
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Juma'a, ya bawa ƴan Najeriya tabbacin wannan shine karo na ƙarshe da ƴan bindiga za su sace ɗalibai a makaranta kamar yadda ta
Hukumar Kiyaye Haɗura ta Ƙasa, FRSC, ta tabbatar da rasuwar mutum 9 sakamakon hatsarin mota da ta faru a Kunar Damawa a ƙaramar hukumar Ɗanbatta a Kano. Da ya k
Gwamnatin Jihar Kaduna a ranar Lahadi ta ce yan bindiga sun halaka mutane bakwai a sassa daban-daban a jihar. Mr Samuel Aruwan, kwamishinan tsaro da harkokin ci
Masu zafi
Samu kari