Latest
Akalla mutum arba'in da biyu tsagerun yan bindiga suk hallaka yayinda suka kai hari kauyuka biyar a karamar hukumar Maradun, a jihar Zamfara da daren Alhamis.
A ranar Alhamis din da ta gabata ne Ofishin Binciken Hadura, ya ce rahoton farko na musabbabin hatsarin jirgin saman soja wanda Babban Hafsan Sojan Kasa, Laftan
An yi hasashen cewa muddin ba a yi wani abin a zo a gani ba wajen shawo kan matsalar kwaya da ake samu a yanzu, kashi 70 cikin 100 na mutanen Jihar Kano ka iya.
Magajin garin birnin Johannesburg a kasar Afirka ta Kudu, Geoff Makhubo, ya mutu sakamakon kamuwa da cutar COVID-19 da aka fi sani da korona, The Cable ta ruwai
Allah ya yi wa Sarkin Lafiagi, Alhaji Sa'adu Kawu rasuwa Daily Trust ta ruwaito. Rahotanni sun ce basaraken ya rasu ne a wani asibiti a Abuja misalin ƙarfe 6 na
Wani bincike da aka gabatar daga majalisar ba da shawara kan harkokin muhallin kasuwanci ya nuna jihohin Gombe, Sokoto da Jigawa sun fi koina saukin kasuwanci.
Wasu fusatattun matasa a jihar Sakkwato sun gudanar da zanga-zanga a fadar sarkin Musulmi inda suka nemi a hukunta wani mutum da yayi kalaman batanci ga Annabi.
Wani bidiyo ya fito a yanar gizo wanda a ciki za a ga Shehu Shagari yana kunna sigari lokacin da Firayim Minista Tafawa Balewa yake jawabi ga masu sauraro.
Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Juma’a, 9 ga watan Yuli, ya amince da nadin Adamu Mohammed Abdulhamid a matsayin jakadan Najeriya a Kungiyar Kasuwanci ta WTO.
Masu zafi
Samu kari