Latest
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Gwaram, Yuguda Hassan Kila ya rasu ne a ranar Alhamis bayan wata kwarya-kwaryar rashin lafiya da yayi har aka kwantar dashi.
Wasu 'yan bindiga sun kai samame a yankin Kwaita da ke Kwali a babban birnin tarayya a Abuja inda suka harbe mace mai juna biyu kuma suka tisa keyar mutum uku.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci hukumar kula da shige da fice ta kasa (NIS) da ta kara zage damtse wurin saka ido a iyakokin tudu na kasar nan saboda.
Shugaban hukumar lafiya ta kasa Dr. Faisal ya bayyana ranar Asabar a matsayin ranar da za'a yima shugaban kasa da mataimakinsa allurar rigafin cutar corona
Yan majalisar wakilai guda biyu sun bayyana ficewarsu daga APC zuwa PDP a zaman majalisar na ranar laraba, kakakin majalisar ya bayyana haka yayin zaman na jiya
Gwamnonin jihohin kasar nan zasu yi taro don tattauna yadda zasu bullo ma allurar rigakafin cutar corona da yadda za'a raba ta. Zasu yi taron ne a yanar gizo
Jagoran jam'iyyar APC na samun goyon baya a kan takarar shugaban kasa a zabe mai zuwa, kamar yadda wannan kungiyar ta ayyana shi a matsayin tsayayyen mutum.
Yan majalisar jihar Ogun sunyi waje da mataimakin shugaban majalisar wakilai bisa zarginsa da rashin da'a ga dokokin jihar, a satin daya gabata suka kada kuri'a
Daka isowar allurar riga kafin corona mutane miliyan 2.3 sun amince ayi musu ita cikin awa 24, kamar yadda hukumar kula da lahiya da bayyana ta bakin shugabanta
Masu zafi
Samu kari