Latest
Jami'an hukumar EFCC a Abuja ta kai samame gidan tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami a Maitama da ke birnin, domin kwace kadararsa ba tare da takardar kotu ba.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Pakistan ta bayyana aniyarta da zama kafar sulhu da Amurka da Iran za su zauna domin kawo karshen yaki Gabas ta Tsakiya.
Bayan ikirarin cafke Malamin addinin Musulunci daga Kaduna, Malam Ahmad Umar, ya musanta rahoton cewa DSS ta kama shi bayan ziyarar Mr. Peter Obi.
Harin makami mai linzami daga Iran ya lalata wasu manyan gine-gine a birnin Tel Aviv na Isra'ila, inda mutane huɗu suka sami raunuka a ranar Talata.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun yi biris da bukatun da matan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, suka gabatar a kotu.
Babbar Kotun Tarayya dake Kaduna ta ɗage sauraron neman belin tsohon Gwamna Nasir El-Rufai zuwa 31 ga Maris, bayan ICPC ta gurfanar da shi kan zargin cin hanci.
Yayin da ake ci gaba da yaki a Gabas ta Tsakiya, Iran ta sake harba makamai masu linzami zuwa Isra’ila, inda aka samu raunuka a birnin Tel Aviv na ƙasar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan cire hular Kwankwasiyya. Gwamna Abba Kabir ya nuna cewa lokacin yin hakan bai yi ba tukunna.
An fitar da wani bidiyon yadda makaman Iran suka ruguza wani sashe na birnin Tel Aviv. Gidaje da dama sun rushe wasu mutane sun jikkata a Isra'ila.
Masu zafi
Samu kari