Latest
Babbar Kotun Tarayya ta bai wa wanda ake zargin shugaban kungiyar Ansaru, Abubakar Abba, wa'adin zuwa 20 ga Yuli domin yanke shawarar sauya amsar da ya bayar.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya tuna baya kan yadda 'yan bindiga suka sace wasu 'yan uwansa. Gwamna Dauda ya bayyana cewa ya ki ba su ko sisin kwabo.
Gwamnatin kasar Zambia ta tabbatar da hatsarin jirgin mataimakiyar shugaban kasa, Mutale Nalumango, amma ta ce tana cikin koshin lafiya bayan gwaje gwaje.
IMF ya tabbatar da hasashen bunkasar tattalin arzikin Najeriya zuwa 4.1% a 2026, amma ya ce hauhawar farashin kayan masarufi za ta kara talauci da karancin abinci.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa ya zama wajibi jam'iyyar PDP ta gina kanta a cikin gidan kafin ta fara tunanin karbe mulkin Najeriya a zabe.
Wani lauya daga jihar Kogi ya dauki matakin shari'a kan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da Ministan ayyuka, Dave Umahi, saboda aikin hanyar Abaji-Okene.
Peter Obi ya zubar da hawaye da ya ji maganganun Asiya El-Rufai. Matar tsohon gwamnan ta roki Bola Tinubu ya saki mijinsu. Lokacin da abin ya faru, yana ketare.
Hadimin Bola Tinubu, Daniel Bwala ya ce wasu 'yan Najeriya da ke samun fam £2,600 zuwa £2,800 a Birtaniya na iya shan wahala fiye da masu albashin ₦60,000 a kasar.
An samu barkewar cutar amai da gudawa a wani sansanin 'yan ta'addan ISWAP da ke jihar Borno. Barkewar cutar ta jawo mayaka da dama sun sheka zuwa barzahu.
Masu zafi
Samu kari