Latest
Rundunar dakarun kare juyin juya hali ta kasar Iran (IRGC) ta sanar da kai hare-hare masu zafi kan wasu wurare a Isra'ila da sansanonin sojojin Amurka.
Gobara ta tashi a wata babbar matatar mai a jihar Texas da ke Amurka. An bayyana cewa matatar tana cikin mafi girma a kasar Amurka. An hango hayaki ya tashi.
Babban hamshakin attajiri kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya bayyana cewa yakin Gabas ta Tsakiya, zai jefa 'yan Najeriya cikin matsala.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an yan sandan Kano sun gano wani shugaban yan ta'adda da ya kawo ziyarar Sallah karamar hukumar Bichi a jihar, an fafata.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Oyo ya bullo da hanyar rage wa talakawansa wahala saboda tsadar man fetur ma'aikata za su rika samun karin kudi duk wata.
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da cewa an jibge jirage marasa matuka da Amurka ta kawo domin yaki da 'yan ta'adda a jihar Bauchi da ke Arewacin Najeriya.
Dukkan mambobin majalisar dokokin jihar Zamfara 24 sun sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC domin bin sahun Gwamna Dauda Lawal a ranar Litinin.
Kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, yana tattaunawa da wasu jam'iyyun siyasa don komawa.
Hadiza Isma El-Rufai ta yi martani cikin barkwanci kan rahoton ƙarya da aka yaɗa na cewa ta rasu, inda ta ce Allah zai yi mata gata ba za ta mutu ba.
Masu zafi
Samu kari