Latest
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Alhamis, ya gana da mataimakinsa Yemi Osinbajo jim kadan kafin tafiyarsa zuwa Malabo, Equatorial Guinea don hallartar taron AU
Wani maciji da ya dade yana kwantan bauna a bandakin wani mutum ya sare sa a mazaunensa yayin da mutumin ke kan tukunyar masai rike da wayarsa yana wasa da ita.
Kakakin majalisar dokokin jihar Delta ya ba kowa mamaki yayin da ya duƙa har kan guiwowinsa yana mai gode wa gwamna bayan samun nasarar zama ɗan takara gwamna.
Rikici ya barke ranar Laraba a yankin Ibafo na jihar Ogun yayin da wani soja ya bindige abokin aikinsa a lokacin da ya yi arangama da wasu 'yan kungiyar asiri.
Sadiq Wali ya doke Al Amin Little, Yunusa Dangwani, da Dan Sarauniya da Jamilu Danbatta a zaben da ‘yan tawaren PDP a karkashin Bello Hayatu Gwarzo suka shirya.
Dakataccen mataimakin kwamishanan yan sanda, Abba Kyari, ya bukaci kotu ta bashi beli sabdo rayuwarsa na fuskantar hadari cikin gidan yari. Lauyansa, Dr. Onyech
Sanata Abdullahi Adamu, ya ce ba lallai bane tsarin fidda dan takarar maslaha da aka yi amfani dashi wajen zabae shugabannin jam’iyyar a watan Maris ya yi aiki.
An yanke wa wani rago hukuncin daurin shekaru uku a gidan gyaran hali bayan an rahoto cewa ya tunkuri wata mata hakan kuma ya yi sanadin mutuwarta. Ragon ya kai
Sanatan jam'iyyar APC mai mulki, Magnus Abe ya fice daga jam’iyyar APC mai mulkin kasar nan. Ya kuma fice daga takarar Gwamna a APC a jiharsa saboda wasu dalila
Masu zafi
Samu kari