Latest
Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da sanarwar gargadi kan ambaliyar ruwa a wasu jihohi 26 na Najeriya. Ta bayar da shawarwari.
Ƙungiyar SERAP ta kai INEC kotu tana neman ta binciki zargin cewa gwamnonin APC sun karkatar da kusan N800bn daga kudaden FAAC domin yakin neman zaben 2027.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya nuna alhininsa kan mutuwar Sanata Lindsey Graham. Sanata Lindsey Graham dai ya bar duniya yana da shekara 71.
Oluwo na Iwo, Oba Abdulrosheed Akanbi, ya nuna bacin ransa kan daganta 'yan bindiga da addinin musulunci. Basaraken ya bayyana cewa babu musulunci a tattare da su.
Sanatan Amurka Lindsey Graham mai shekara 71, daya daga cikin manyan abokan Donald Trump, ya rasu bayan fama da gajeriyar rashin lafiya yar bazata.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bukaci gwamnatin tarayya ta gudanar da kidayar jama'a cikin gaggawa.
Tsohon Sarkin Qatar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, ya rasu yana da shekara 74. Ya jagoranci kasar daga 1995 zuwa 2013 kafin ya mika mulki ga dansa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta amince da karin kudin jarabawar WAEC da NECO. An amince da karin ne na kaso 82 wanda zai fara aiki a shekarar 2027.
Masu zafi
Samu kari