Latest
Amurka da Isra’ila sun kashe mutum 25 a Iran, yayin da Iran ta mayar da martani kan Haifa da kasashen Fasha a yau Litinin, 6 ga Afrilu, 2026 yau.
A labarin nan, za a ji cewa wani dan majalisa a Amurka, Jim McGovern ya bayyana damuwa a kan halin da ya ce Donald Trump na jefa Amurkawa kan yaƙi da Iran.
Wata kungiyar addinin Musulunci a Amurka ta zargi shugaba Donald Trump kan wasu kalamai da ya yi game da sunan Allah a cikin barazanar kai hari Iran.
Iran ta harba makaman linzami masu tarwatsewa kan Isra'ila a haruffa uku daban-daban yau, inda wata tsohuwa ta ji rauni mai tsanani a Tel Aviv yau.
Bayanai daga masu shiga tsakani a kasashen da ke son sulhunta Iran da Amurka da Isra'ila sun bukaci tsagaita wuta na kwana 45 domin tsayar da yakin.
Kungiyar Amnesty International ta bukaci gwamnatin Najeriya ta yi wa wata budurwar da aka kashe a Maiguguri adalci bayan kashe ta tana shirin zuwa aure.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
Dan Arewacin Najeriya daga jihar Kano da ya shiga sojan Amurka ya yi magana kan aikin ceton da aka yi a Iran domin kubutar da sojan Amurka da ya makale.
A labarin nan, za a ji cewa Isra'ila ta yi magana game da kammala hare-haren da ta ke kai wa Iran bayan wani mummunan farmaki da ta kai a ranar Litinin.
Masu zafi
Samu kari