Latest
Otunba na Legas kuma Lisa na Ife, Adekunle Ojora, ya yi bankwana da duniya. Marigayin ya kasance mahaifi ga matar tsohon gwamnan Kwara, Bukola Saraki.
Wani shahararren jagoran 'yan bindiga da ke kira, Abdullahi Lantai ya mutu a Katsina wanda aka ce yana daga cikin masu son ganin an yi sulhu da gwamnati.
Mataimakin babban ministan Maharashtra Ajit Pawar ya rasu a hadarin jirgin Learjet 45 a Indiya; dukkan mutane 5 dake ciki sun riga mu gidan gaskiya a Janairu 2026.
Jam'iyyar APC reshen kasar Faransa ta yi maraba da matakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf na sauya sheka daga NNPP, ta ce jihar Kano za ta samu ci gaba fiye da da.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya fara sayar da man fetur a sabon farashi bayan matatar Dangote ta sanar da kara farashi.
'Yan ta'addan ISWAP dauke da makamai sun kai harin kwanto bauna kan dakarun sojojin Najeriya a jihar Borno. Harin ya janyo asarar rayuka da sace wasu sojoji.
Rabiu Musa Kwankwaso ya nuna takaici bayan Abba Kabir Yusuf ya fice daga NNPP zuwa APC, ya bayyana cewa wannan karyewar zuciya ce ga jam'iyyar NNPP.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tabbatar da nadi da karin girma ga mutane akalla bakwai a cikin gwamnati domin inganta aiki.
Jami'an sojin Najeriya 16 da aka kama bisa zargin yunkurin juyin mulki wa Bola Ahmed Tinubu za su fuskanci hukuncin kia idan kotu ta tabbatar da laifinsu.
Masu zafi
Samu kari