Latest
Rundunar yan sanda ta cafke wani magidanci, Musbawu Amodu mai shekaru 30 bisa zargin kashe matarsa mai 'ya'ya biyu a jihar Nasarawa, ya ce ya yi nadama.
Ma'aikatar ilimi ta tarayya ta bayyana cewa za a tattauna tsakanin duka masu ruwa da tsaki kafin daukar mataki na karshe kan shirin kara kudin WAEC da NECO.
Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Dan takarar gwamnan jihar Legas a karkashin inuwar jam'iyyar ADC mai adawa, Gbadebo Rhodes-Vivour, ya sanar da rasuwar mahafiyarsa. Ya ce za a fadi lokacin jana'iza.
A labarin nan, za a ji babbar kotun tarayya a Najeriya ta bayar da belin tsohon minista a gwamnatin Tinubu da aka kai gabanta kan zargin amfani da takardun bogi.
Dan takarar shugaban kasa na AAC, Omoyele Sowore ya sanar da cewa zai samar da ilimi kyauta a Najeriya idan ya ci zaben shugaban kasa a 2027. Ba kudin NECO da WAEC.
Hukumae zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) na ci gaba da shirye-shirye don zaben shekarar 2027. Akwai manyan shari'o'i da za su iya sauya akalar zaben.
A labarin nan za a ji cewa hukumar NIMC a Najeriya ta bayyana dalilin da ke hana ta bibiyar masu garkuwa da mutane ta lambar NIN duk da suna amfani da waya.
Rahotanni sun ce tsohon shugaban BCDA, Dakorinama Alabo George, ya ci gaba da zama a ofis duk da sanar da Abdulrazak Namdas a matsayin sabon shugaban hukumar.
Masu zafi
Samu kari