Latest
Gwamnatin Zamfara ta fara ɗaukar sababbin malamai 3,050 domin koyarwa a makarantun firamare da ƙananan sakandare, tare da bayyana sharuddan neman aikin.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027, Atiku Abubakar, ya yi martani kan hukuncin da Kotun Daukaka Kara ta yanke kan zaben shugabannin jam'iyyar.
Jam'iyyar adawa ta APM ta bayyana cewa 'dan takararta na shugaban kasa, Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo, ne zai samu nasara a babban zaben 2027.
Rundunar 'yan sandan Najeriya za ta gurfanar da Adeniyi Adeyemi mai ikirarin shugabantar hukumar PFIPC kara gaban kotu. Ana yi masa tuhume-tuhume takwas.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya caccaki shugaban hukumar zabe INEC, ya zarge shi da yunkurin ruguza jam'iyyun adawa gabanin zaben 2027.
Hukumar INEC ta bayyana cewa ikirarin tsagin Nafiu Bala na jam'iyyar ADC cewa ya tura sunayen 'yan takara a zaben 2027 mai zuwa ba gaskiya ba ne.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce ƙasarsa za ta kula da mashigar Hormuz, yana mai cewa ya kamata ƙasashen da ke amfana da ita su biya kuɗin tsaron hanyar.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC ta mika korafi ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta yi magana game bayanan da tsagin Nafi'u Bala ya fitar.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Masu zafi
Samu kari