Latest
Jakadan Iran a Pakistan, Reza Amiri Moghadam ya ce nan ba da jimawa ba za a sanar da matsaya game da tattaunawar tsagaita wuta a rikicin Gabas ta Tsakiya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya nada Kwamishinan muhalli a matsayin mukaddashin kwamkshinan ma'aikatar albarkatun ruwa na jihar bayan Umar Doguwa ya yi murabus.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sanar da cewa yana nan daram a ADC duk da matsalolin da suke fuskanta. Ya amsa tambaya kan nenan shugaban kasa a zaben 2027.
Yusuf Buhari, ɗan marigayi Muhammadu Buhari, ya ayyana niyyar takarar ɗan majalisar wakilai a mazaɓar Daura/Sandamu a zaɓen 2027 a yau Talata yau.
Fadar shugaban kasa ta caccaki Peter Obi da magoya bayansa, ta karyata labarin da ake yadawa vewa Shugaba Bola Tinubu ya haddasa rikici a jam'iyyar ADC.
Wani mummunan hari da kasar Isra'ila da Amurka suka kai Iran ya sauka kan wajen da Yahudawa suke taruwa suna bauta a Tehran. hrain ya lalata wajen bautar baki daya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya samu tabbaci daga wani jigo a jam'iyyar APC kan batun sake zabensa a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei, ya bayyana cewa gwiwoyin dakarun sojojin Iran ba za su yi sanyi ba kan kisan da ake yi wa kwamandojinsu.
Shugaban majalisar jihar Kebbi, Muhammad Usman Zuru ya rasu bayan wata jinya a asibitin kasar Masar. Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da rasuwar shi.
Masu zafi
Samu kari