Latest
A labarin nan, za a ji cewa gwamnati ta ware kudin da za a yi amfani da su wajen samar da hasken wutar lantarki mai amfani da hasken rana a fadar Shugaban kasa.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta kama wani matashi bisa zargin lakadawa mahaifiyarsa duka da mallakar bindiga ba bisa ka'ida ba. An kama matashin ne bayan ya gudu
Dakarun sojojin Najeriya sun gano gawar wani kwamanda da sojoji 7 da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi wa kisan gilla a Damasak; an kwashe su zuwa Maiduguri.
Wata kungiyar magoya bayan Shugaba Tinubu da ke tallata manufofinsa ta bayyana dawowar gwamnan Kano APC a matsayin wani karin karfi da jam'iyya mai mulki.
Majalisar Shari'a ta Najeriya ta ce Musulmai ba za su amince da zabe a karkashin shugaban hukumar INEC saboda zarginsa da nuna bangaranci da wariya a maganganusa.
Fitaccen lauyan nan dan asalin Kano, Abba Hikima ya bayyana damuwarsa kan yiwuwar rufe kararrakin da aka shigar kan zargin Ganduje da mutanen da sace kudin talakawa.
A labarin nan, za a ji cewa kotu da ke Birtaniya ta ci gaba da sauraron karar da aka shigar a kan tsohuwar Ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke.
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris, ta bullo da shirin horas da 'yan banga don tunkarar matsalar rashin tsaron da ake fama da ita.
Jam'iyyar APC da Abdullahi Umar Ganduje sun yi martani kan cewa Abba Kabir Yusuf ba zai yi nasara ba a zaben 2027. Ganduje ya ce Allah ne ke ba da mulki a mutum ba.
Masu zafi
Samu kari