Latest
APC ta samu gagarumin koma baya da mataimakin shugabanta na jihar Bauchi fa wasu jiga-jigai a karamar hukumar Misau suka sauya sheka zuwa jam'iyyar PRP.
Shugabar makarantar jihar Oyo da aka sace dalibai da malamai, Racheal Alamu ta yi bayani game da abubuwan da suka faru da su a hannun 'yan bindiga da suka sace su.
Mai ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi, ya bayyana cewa ba boyewa jami'an tsaro yake yi. Adeyemi ya bayyana cewa ana farautar rayuwarsa.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana wasu abubuwan da suka faru a lokacin da marigayi Muhammadu Buhari zai rasu. Ya yi kuka sosai.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya Hon Alhassan Ado Doguwa ya bayyana salon mulkin marigayi Muhammadu Buhari da yan Najeriya suka rasa a yanzu.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta gudanar da bincike kan batun ma'aikatar bogi. Rundunar ta gano yadda aka yi amfani da takardu wajen samar da ma'aikatar.
An gudanar da taron tunawa da tsohon shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari shekara daya bayan rasuwarsa. An kafa gidauniyar tunawa da shi a taron Abuja.
A labarin nan, za a ji yadda marigayi Muhammadu Buhari ya rika ba wa malamai dama su rika fada masa gaskiya a musamman game da sauke nauyin jama'a.
Dangote ya sauya tsarin sayar da albarkatun mansa, ya dakatar da amfani da Naira kuma ta mayar da dukkan cinikayyar man fetur dizal da man jirgi zuwa dalar Amurka.
Masu zafi
Samu kari