Latest
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa ita ce ta kwato waus na'urori daga hannun yan ta'adda, sannan ta mika wa Amurka a wani bangaren aikin hadin gwiwa.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasarar cafke wani dan ta'addan ISIS a Borno. Ana ci gaba da gudanar da bincike.
Senata Usman Bayero Nafada, tsohon sanata mai wakiltar Gombe ta Arewa, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP bayan ya mika takardar murabus a hukumance.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci hukumomin Najeriya da su gaggauta cafke Nafiu Bala Gombe kan ikirarin cewa ya daura sunayen 'yan takara a shafin hukumar INEC.
A labarin nan, za a ji cewa Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta kama wani bawan Allah Muhammad Sani da laifin ta'addanci, an yanke hukunci.
Rikici na lara tsananta tsakanin Amurka da Iran tun bayan cimma yarjejeniyar sulhu a kwanakin baya, kasashen na ci gaba da kai wa juna hare-hare.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi zargin cewa wani mutum a Gombe ya shirya kai masa farmaki yayin da ya ke jawo zuwa kananan hukumomin Gombe ya gana da 'yan PDP.
Fadar shugaban kasa ta mayar da martani mai zafi ga Gwamna Seyi Makinde kan batun ceto dalibai da malamai a Oyo. Ta ce yana kokarin sanya siyasa a ciki.
Kamfanin Amurka da Atiku Abubakar ya dauko haya kwanakin baya ya bayyana shirinsa na taimakawa shugaban hukumar bogi ya samu mafaka a kasar Amurka.
Masu zafi
Samu kari