Latest
A labarin nan, za a ji cewa yayin da ake shirin gudanar da babban taron APC, alamu sun nuna wadanda za su rike manyan kujerun jagorancin jam'iyya mai mulki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci gwamnoni su kara dagewa wajen bullo da tsare-tsaren da za su tallafawa talakawa da marasa galihu musamman da azumi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika sako ga gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, yayin buda baki da sauran gwamnonin Najeriya. Ya ce ya yi farin cikin ganinsa.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya bayyana cewa zai nemi takarar gwamna a zaben 2027. Malamin ya bayyana cewa a shirye yake ya shiga takara a yanzu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi taron buda baki da gwamnonin Najeriya. Shugaba Tinubu ya dauko batun shirinsa na kawo karshen rashin tsaro.
An bukaci gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya yi magana game da cigaba da tsare Walida Abdulhadi da ake zargi jami'in DSS ya mayar da ita Kirista.
A labarin nan, NNPP ta bayyana takaici game da yadda ta ce ana hada baki da wasu yan APC wajen kama yayanta duk da wahalar da suka yi wa gwamnatin jihar Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yabawa tsohuwar uwargidan shugaban kasa Aisha Buhari murnar cika shekara 55 da haihuwa. Ya kira ta da jurmar gaske.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron Najeriya sun yi nasarar gano mutane biyu da suka fi kowa bayar da kudi don kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Masu zafi
Samu kari