Latest
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar II ya bayyana Litinin, 18 ga watan Mayu, 2026 a matsayin 1 ga watan Dhul Hijjah, 1447H.
A labarin n an, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano da wasu manyan APC sun zauna domin kashe rikicin Hon Rurum da Sanata Kawu Sumaila.
A labarin nan, za a ji cewa zanga-zangar lumana da wasu matasan jihar Kano suka shirya game da matsalar tsaro ta bar baya da kura inda aka yi kone-kone.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi raddi da zargin cewa sun shiga NDC domin saukaka wa Bola Tinubu sake darewa mulki a 2027.
Barista Isiyaku Danlawan ya bayyana dalilan da ya sa Dr. Jamilu Gwamna ya fi Isa Farfesa Ali Pantami da sauran masu neman takara cancantar tikitin APC a Gombe.
A jihar Plateau, tashin hankali ya barke yayin zaben fidda gwani na APC, inda aka kashe mutum guda. Rundunar 'yan sanda na binciken wannan lamari mai tayar.
Tsohon gwamna, Yahaya Bello da Sanata Sunday Karimi na cikin ’yan takarar da kwamitin tantance APC ya amince su fafata a zaɓen fidda gwani na sanatoci a Kogi.
Masarautar Saudiyya ta tabbatar da ganin jinjirik watan Zul Hijjah a yammacin yau Lahadi, wanda hakan ne nuka za s yi babbar Sallah ranar Laraba a makon gobe.
Dan majalisar wakilai daga jihar Plateau, Hon. Yusuf Gagdi ya rasa tikitin takarar APC bayan John Tongshinen ya doke shi da gagarumin rinjayen kuri’u.
Masu zafi
Samu kari