Latest
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu a kan sabuwar dokar zabe ta shekarar 2026 kasa da awanni 24 bayan Majalisar tarayya ta amaince da ita.
Iran ta kai hare-hare kan wasu sansanonin sojin Amurka a kasashe da ke Gabas ta Tsakiya. Iran ta harba makamai Isra'ila. Iran ta ce kai hari kan Amurka ya halasta.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya tabbatar da cewa tare Amurka ta hada kai da Isra'ila wajen kai hari Iran. Ya ce za su cigaba da kai hari kasar Iran.
Kasar Israila ta kai hare-hare kan Iran ta sama. Iran ta mayar da martanin cewa za ta kai harin ramuwar gayya mai zafi. Harin na zuwa ne yayin da ake tattaunawa.
Kasar Israila ta tabbatar da kaddamar da hari kan Iran da safiyar Asabar. Isra'ila ta ayyana dokar ta baci a kasar. Har yanzu Iran bata fitar da martani ba.
Tsofaffin kwamishinonin da suka yi aiki a karkashin gwamnatin Abba Kabir Yusuf kafin su yi murabus, sun garzaya kotu kan kwace musu motocin da aka yi.
Wani Fasto mai kira zuwa ga addinin Kirista, Usman Ibrahim ya karbi addinin Musulunci a hannun Baban Chinedu da Adam Ashaka a wajen Sheikh Ahmad Gumi a Kaduna
An kama mutum uku bisa zargin alaka da sassan jikin gawa. An kama wani mutum bayan ya shiga makabarta zai tono gawa. Ya ce ya taba tono gawa domin yin tsafi.
Malaman Musulunci sun yi wa shugaban kasa Bola Tinubu rubdugu kan neman gafara da ya yi. Tinubu ya ce a masa afuwa idan ya yi laifi, malamai sun ce ba zai yiwu ba.
Masu zafi
Samu kari