Latest
Sakataren yada labaran jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya sanar da cewa za a yi zaben fidda gwanin jam'iyyar cikin adalci a ranar Litinin a Abuja.
A labarin nan za a ji cewa masu neman tikitin takarar gwamna a jihar Gombe sun sanar da cewa an yi yunkurin cusa sunan Pantami a cikinsu a zaben fitar da gwani.
NALPGAM ta yi gargadin cewa tashin farashin gas da ƙarancin kaya na iya haddasa matsalar ƙaranci tare da ƙara wa ‘yan Najeriya wahala. Farashin 1kg ya koma N2000.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana irin halin da matsalolin Najeriya suka jefa shi a ciki, kamar sauran yan kasa.
Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya dauko hanyar cigaba wajen gina kasa bayan nasarar 2023 kuma ba za su bar yan adawa su mayar da kasa baya ba a 2027.
Fitaccen dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya bayyana aniyarsa ta sae neman takarar kujerar shugaban kasar Najeriya karo na uku a karkashin jam'iyyar AAC a 2027.
FRSC ta shawarci matafiya su sauya hanyar da suke bi daga Abuja zuwa Kaduna yayin da aka samu cunkoso a tsakanin Nasarawa da Azaga, daga Katari zuwa Jere.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin matan jami'an da ake zargi suna da hannu a shirin kifar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu sun nemi a yi adalci.
Tsagin jam'iyyar ADC ya zabi Dumebi Kachikwu a matsayin wanda zai yi wa jam'iyyar ADC takarar shugaban kasa a zaben 2027 maimakon Atiku Abubakar da sauransu.
Masu zafi
Samu kari