Latest
Fadar shugaban kasa ta musanta rade-radin cewa shugaban kasa, Bola Tinubu, na shirin sauya sunan Najeriya zuwa “United States of Nigeria” tare da soke dokar Shari’a.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta tsayar da Abba Kabir Yusuf a matsayin dan takararta na gwamnan jihar Kano a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun tare dillalan dabbobi daga Ajingi a Kano tare da sace raguna 11 yayin zuwa Kogi.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta tabbatar da Gwamna Nasir Idris a matsayin dan takararta na gwamna a jihar Kebbi a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ya aoke jadawalin zaben fitar da gwani, mika sunayen yan takara da maye gurbin wasu da INEC ta kakaba wa jam'iyyun siyasa.
Jam'iyyar APC ta tabbatar da Gwamna Dauda Lawal a matsayin 'dan takarar gwamnan jihar Zanfara a zaben 2027, ya samu tikitin tazarce ba tare da hamayya ba.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da mataimakiyar shugaban karamar hukuma a jihar Ekiti. Daga baya jami'an tsaro sun samu nasarar ceto ta.
Jam’iyyar APC a jihar Kwara ta dakatar da zaɓen fidda gwani na gwamna bayan rikici da ruɗani sun dabaibaye jam’iyyar yayin da aka fara kaɗa ƙuri’a.
Hukumar kula da Alhazai ta kasa (NAHCON) ta kammala aikin jigilar maniyyata zuwa kasa mai tsarki. An fara shirye-shiryen dawo da su gida Najeriya.
Masu zafi
Samu kari