Latest
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi martani kan zargin yana yi wa Shugaba Bola Tinubu aiki don 2027.
Shugaban INEC, Farfesa Josh Amupitan, ya tabbatar wa masu zabe a jihar Ekiti cewa kuri’unsu za su yi tasiri yayin zaben gwamna da za a gudanar ranar 20 ga Yuni.
Maia magana da yawun fadar gwamnatin Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya bayyana cewa Abba Kabir Yusuf ya fara yunkurin shiga APC ne da izinin Sanata Kwankwaso.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Farfesa Segun Aina a matsayin sabon shugaban JAMB domin maye gurbin Farfesa Is-haq Oloyede bayan karewar wa’adinsa a 2026.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta kama zama daya daga cikin manyan kamfanonin Afrika da za ta kafa sabon tarihi nan da shekarar 2030.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani matashi ya rasa rayuwarsa a rikicik da ya biyo bayan zaben fitar da gwanin APC a mazabar Sabon Gari da ke Kaduna.
Janar Yakubu Gowon ya tuno da yakin basasar Najeriya da kuma yadda Chukwuemeka Odumegwu Ojukwu ya shigo da makamai da suka yi sanadin kisan miliyoyin 'yan kasa.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana kunshin da zai kawo wa Najeriya matukar jama'a suka sake zabarsa a karo na biyu.
JAm'iyyar ADC ta tantance Atiku Abubakar, Rotimi Amaechi da Muhammed Hayatu-Deen gabanin zaben fitar da gwani na shugaban kasa da za a yi ranar 25 ga Mayu.
Masu zafi
Samu kari