Latest
Sheikh Adam Muhammad Albani Gombe ya yi kira ga Dauda Kahutu Rarara ya ba Baban Chinedu da Adam Ashaka kudi, kayan wa'azi da suka hada da motoci domin yawon wa'azi.
Gwamna Francis Nwifuru na Ebonyi ya rufe makarantu a Amasiri bayan harin da ya yi sanadin kisan mutane hudu, yana tabbatar da doka da oda a yankin.
Mataimakin gwamnan Kano, Kwamared Aminu Gwarzo ya halarci saukar karatun Alkur'ani a daidai lokacin da aka fara kiraye-kiraye ya yi murabus daga mukaminsa.
Kasar Amurka ta gargadi yan kasarta kan ziyartar Nijar a 2026, saboda tabarbarewar tsaro da ayyukan ta’addanci, tare da sabbin sharuddan tafiye-tafiye.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya ce matsalolin Najeriya ba talauci ne ya haddasa su ba, illa gazawar ’yan siyasa wajen tafiyar da albarkatun kasa yadda ya dace
Kwamishiniyar harkokin mata da yara a Kano, Hajiya Amina Sani (Amina HOD), ta fice daga NNPP zuwa APC, lamarin da ya tayar da kura a siyasar jihar.
Abdulmajid Dan Bilki Kwamanda ya bayyana cewa ficewar Abba Kabir zuwa APC babban butulci ne ga Rabiu Kwankwaso, yana mai cewa gwamnan zai fadi a zaben 2027.
Amurka ta gargaɗi ƴan ƙasarta kan ziyartar jihohin Najeriya 18 saboda garkuwa da ta'addanci; ta bayyana Najeriya a matsayin wurin da ke da babban haɗari a 2026.
Kwamishinan yada labarai a Kano ya ce rikicin cikin gida ya lalata NNPP, yana mai cewa canjin tambari daga kwandon kayan marmari zuwa littafi ne ya haddasa matsala.
Masu zafi
Samu kari