Latest
Amurka ta kaddamar da sababbin hare-haren sama kan kasar Iran domin ladabtar da Rundunar Juyin Juya Hali ta IRGC da raunana ikon rufe mashigin Hormuz.
A labarin nan, za a ji cewa rikice-rikice sun sako jam'iyyun siyasa a jihar Kano a gaba yayin da ake shirin tunkarar babban zaben 2027 mai zuwa a cikin ƴan watanni.
Iran ta kashe sojojin Amurka biyu a Jordan yayin da suke kare sansanonin Amurka daga hare-haren makamai masu linzami da jirage marasa matuka da aka kai.
Magajin garin New York, Zohran Mamdani, ya ce har yanzu yana tattaunawa da masu shari'a kan yiwuwar kama Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu idan ya je birnin.
Ana daf da kammala gasar cin kofin duniya tsakanin Spain da Argentina a gobe Lahadi 18 ga watan Yulin 2026, akwai fitattun ƴan wasa da ba su ba lashe gasar ba.
A labarin nan, za a ji cewa masu neman takara da ke adawa da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a jihar Oyo za su ga shugaban kasa Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar fansho ta jihar Kano ta garzaya kotu domin a dawo da hakkokin wani ma'aikaci da aka aika wani asusu na daban.
Wata ƙungiyar siyasa ta Kudu ta bukaci ADC ta zaɓi ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa mai karɓuwa domin ƙarfafa damar Atiku Abubakar a zaɓen 2027.
Daniel Bwala ya yi zargin cewa rikici tsakanin rundunar sojin kasa da ta sama a zamanin Muhammadu Buhari ya hana sojoji samun tallafin jiragen yaki a wasu hare-hare.
Masu zafi
Samu kari