Ruwan sama mai karfi ya jawo ambaliya a biranen UAE, inda aka soke da jinkirta tashin jiragen sama da dama a Dubai da Sharjah. An umarci mutane su zauna a gida.
Ruwan sama mai karfi ya jawo ambaliya a biranen UAE, inda aka soke da jinkirta tashin jiragen sama da dama a Dubai da Sharjah. An umarci mutane su zauna a gida.
Asibitin Barchi yana yammacin Kabul ne, yankin da mabiya akidar Shi’an Hazara suka fi yawa, wadanda mayakan kungiyar ISIS ke yawan yi ma barazana da hare hare.
Gudun kamuwa da cuta Coronavirus ta sa wani Bawan Allah ya mutu bayan Likitoci sun guje shi a Legas. Mun kuma ji cewa Abubakar Shekau ya yi jawabi cikin kuka.
Gwamnatin Indonesiya ta tanadi na’urar ATM mai zubo da shinkafa a kokarinta na tabbatar da talaka ya samu abinci yayinda kasar ke gwagwarmaya da annobar korona.
Tun bayan bullar annobar Coronavirus a duniya a'ke ta jin sunan wani mutumi, Tedros Adhanom Ghebreyesus a kafafen watsa labaru da dandalin sadarwar zamani.
Dala ta yi wuya a halin yanzu saboda takunkumin zirga-zirga da aka sa. Farashin Dalar ta zabga muguwar tsada a kasuwar canji inda yanzu ake saida $1 a N445.
Haka zalika gwamnatin ta soke wasu manyan ayyuka da take shirin gudanarwa tare da rage kudin wasu ayyukan duk domin cimma wannan manufa da ta sanya a gaba.
A jiya ne Mutum 2 su ka gudu bayan sun ji labarin su na da COVID-19 a Jihar Kaduna. Yanzu an yi nasara an cafko masu cutar COVID-19 inji gwamnatin Jihar Kaduna.
Tsohon Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II ya ce hukuncin kisa ne ya ke jiran duk wanda ya fito ya zagi Annabi Muhammad a wajen wani karatu da ya ke yi a gida
A karshen makon nan wani tsohon ‘Dan Majalisa ya rubutawa Buhari takarda ya shaida masa annobar da ta barke a Bauchi. Ana zargin Coronavirus da kashe mutum 300.
Labaran duniya
Samu kari