Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Gwamnatin Maurka ta rike wasu 'yan Najeriya da suka damfari Amurkawa kusan mutum 1,000 da suka fito daga jihohi 47 da wasu kasashe 19 a wajen Amurka.
Motocin da ke dauke da ɗalibai ƴan Najeriya daga Sudan, sun tsaya a tsakiyar hamada. Direbobin motocin sun sha alwashin ƙin cigaba da tafiya sai an basu kudi.
Firaministan Ingila, Rishi Sunak, ya aike da muhimmiyar wasiƙa zuwa ga zaɓa ɓen shugaban ƙasan Najeriya, Bola Tinubu, ya ce Ingila ta shirya aiki tare da shi.
Yau Talata Najeriya ta fara kwaso ƴan ƙasar nan da suka maƙale a cikin rikicin da ake ta fafatawa a ƙasar Sudan. Za a kwaso su ne ta mota domin baro da su ƙasar
Yaki ya yi kamari, Hukumomin Sudan sun nemi hana mutanen Najeriya barin kasarta. Ana cikin dar-dar a Sudan a sakamakon yakin da ya kaure tsakanin sojojin kasar.
Shugaban kasar Ukraine, Zelensky ya tura sakon taya murnar lashe zabe ga zababben shugaban kasan Najeriya, Bola Ahmad Tinubu, inda ya bayyana kadan a bukatarsa.
Wasu mutane sun ɗau harama sun ɗauki niyyar azumin jiran Yesu domin haɗuwa da shi. Sai dai mutuwa ta yi mu su ɗauki ɗai-ɗai a yayin da suke gudanar da azumin.
Chimamanda Adichie ta fito ta rubuta budaddiyar wasika ga Shugaba Joe Biden na kasar Amurka ta ce yarda da sakamakon zaben Najeriya zai bata mutuncin Amurka
Wani bidiyon mage da ta shigo masallaci ta ya hau kafar limami yayin da ya ke jan salla ya dauki hankulan mutane, wasu na ganin shaukin Kurani ya janyo magen.
A wata wasika mai shafi biyu, Olusegun Obasanjo ya nemi Birtaniya ta ji kan Ike Ekweremadu, ya tsoma baki a shari’ar da ake yi da Sanatan da iyalinsa a Ingila
Labaran duniya
Samu kari