Salisu Ibrahim
5655 articles published since 29 Dis 2020
5655 articles published since 29 Dis 2020
Jam'iyyar PDP ta sanar da cewa, bayan kai mukamin shugabancin jam'iyya zuwa Arewa, ta fitar da farashin da za ta sayar da fom din tsayawa takarar mukamai a jam'
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya sake sauye-sauye a bangarori daban-daban na hukumomi da ma'aikatun jihar ta Kaduna. Ga jerin sauye-sauyen nan.
Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya fatattaki wasu ministocinsa biyu a baya saboda rashin isar da aiki yadda ya kamata. Ya sake gargadi ga sauran.
Kungiyar kare hakkin musulmai ta gargadi iyaye kan cewa, su sanya ido kan 'ya'yansu, kuma su kasance masu tsawatarwa da ladabtarwa matukar suna son ganin da kya
Fasto Mbaka ya bayyana cewa, Ubangijinsa ya aiko shi wajen Buhari kan cewa, siyo jiragen yaki ya isa haka, ya kamata shugaban ya mai da hankali kan wasu abubuwa
Jam'iyyar PDP na ci gaba da duba yiyuwar nada shugaban jam'iyya a Arewa, sai dai, ana zargin Atiku da Bola Tinubu na kitsa yadda za su yi a dawowa da Uche Secon
Wata gudaniya mai zaman kanta ta buga wani littafi, ta sanya ma littafin suna Boko Halal domin ta yaki akidun munana irin na 'yan Boko Haram a yankunan Borno.
Da alamu wata takaddama za ta kunno kai, yayin da wasu mukamai za su tafi yankin kudu, wasu kuma ake tunanin za su tsaya a yankin kudu maso yammacin kasar.
Bola Tinubu ya dawo Najeriya, ya bayyana irin farin cikin da ya ji bisa dawowarsa gida. Ya yi godiya ga Allah da ya bashi damar dawowa gida Najeriya lafiya.
Salisu Ibrahim
Samu kari