

Author's articles







Babban malamin addini kuma mai fada a ji a harkar jami'o'i a Najeriya ya bayyana yanayin da ake ciki na gaza samo mafita ga matsalolin kasar nan a yanzu haka.

Rahotanni sun bayyana yadda farashin danyen mai ya tashi a kasuwar duniya bayan da aka bayyana sakamakon kasuwar makon da ya gabata a jiya din nan.

An kama wani kasurgumin mai garkuwa da mutane a wani yankin jihar Yobe da ke Arewa maso Gabas. An bayyana yadda aka yi ya shiga hannun jami'an 'yan sanda.

Rahoton da muke samu daga jihar Kano ya bayyana yadda wasu mutum 5 suka yi yunkurin siyar da jariri mai kwanaki 8 a duniya, inda aka tura su magarkama.

Rahoton da ke shigowa ya bayyana abin da ya faru a ma'aikatar ayyuka ta Najeriya da kuma matakin da aka dauka a kwanakin baya. An bayyana abin da ya faru.

An bayyana jerin jami'o'in Najeriya masu nagarta da kyau a wannan shekarar da za a shiga. An bayyana BUK a matsayin ta 5 a wannan jeri da aka fitar kwanan nan.

An bayyana bukatar shugaban kasa Tinubu ya bayyana adadin kudaden da ya tara zuwa yanzu bayan cire tallafin man fetur da ya yi a watan Mayun bana.

Biki ya zama filin kuka yayin da gobara ta tashi ta hallaka mutane sama da 113 a wani yankin kasar Iraki da ke yankin Larabawa. An bayyana yadda ta faru.

Yanzu muke samun labarin yadda tsohon gwamnan RIbas kuma ministan Abuja ya dakatar da wasu manyan jami'an a hukumomi da kamfanonin FCTA ta birnin.
Salisu Ibrahim
Samu kari