Salisu Ibrahim
Author's articles
Wani mutum ya aikata aikin dana-sani, inda ya kashe mahaifiyarsa kan ta ki amincewa da ba shi kudin manjan da suka siyar. Rahoto ya bayyana yadda ta kaya.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, rundunar sojin Najeriya sun amsa yadda wani jami'i ya kashe wata mata a Kudancin Najeriya biyo bayan sabani kan soyayya.
Hukumar EFCC ta bayyana bankado wasu kudaden da take zargin an sace su a zamanin Buhari, inda ta ce a halin yanzu ana ci gaba da bincike don tabatar da hakan.
Wani dan sanda ya shiga hannun 'yan uwansa bayan da ya yiwa farar hula barazana da bindiga kirar AK47 a jihar Edo. AN bayyana yadda za a yi dasi.
An bayyana yadda wasu mahara suka hallaka mutane suna tsaka da bacci a jihar Plateau, lamarin da ya jawo firgici da tashin hankali a jihar. An bayyana yadda ta faru.
Reno Omokri ya ce, gwamnatin Tinubu ta kawo ci gaba mai yawa a shekara daya fiye da abinda Buhari ya cimma cikin shakru 8 da ya yi yana mulkin Najeriya.
Rahoto ya bayyana yadda wasu tsageru da ake zargi 'yan awaren Yarbawa ne suka kai farmaki ofisoshin gwamnati a jihar Oyo. An kame wasu daga cikinsu.
'Yan sandan a jihar Kano sun yi nasarar kame wasu da ake zargin 'yan daba ne da ke shirin tada zaune a jihar a yayin bikin sallah. Yanzu haka akwai 115 a hannu.
Siyasar Najeriya na nuna yadda za a yi Tinubu ya sake samun nasara a zaben da za a yi a 2027 duba da yadda wasu alamu ke nuna matsaloli masu yawa adawa.
Salisu Ibrahim
Samu kari