![Salisu Ibrahim avatar](https://cdn.legit.ng/authors/100x100/8bbb77d94a3cde44.jpeg?v=1)
Salisu Ibrahim
5546 articles published since 29 Dis 2020
- All (5546)
- Labarai (4395)
- Siyasa (906)
- Labaran duniya (175)
- Mutane (44)
- Labaran Kannywood (10)
- Wasanni (9)
- Nishadi (6)
- Politics (1)
Author's articles
![Kamar al'amara: Yadda barawo ya yaudari direban kabu-kabu da farfesa, ya sace motarsa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e2ed4debb4b3fc3f.jpeg?v=1)
![Ana dab da zabe: An harbi tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump a wani taro a Pennsylvania](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5b80bd1e605ff693.jpeg?v=1)
![Harka ta lalace: Mai aukuwa ta auku, an ba 'yan kasar waje wa'adin barin Sudan cikin gaggawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9ccaef56aa5fdab3.jpeg?v=1)
![Batun gyara ake: Tinubu ya sake kora a hukumomi, ya nada sabbin shugabanni a PenCom, NSITF](https://cdn.legit.ng/images/360x203/302c1b9dee6b3bcb.jpeg?v=1)
![Zaune bata kare ba: Har yanzu da sauran mutane a kasa duk da ceto mutum 4 da gini ya danne a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9112836a06f6be40.jpeg?v=1)
![Allah mai yadda ya so: Bidiyon haduwar Umar Bush da Dangote a Villa ya girgiza jama'a](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ad7b2a781f9e9d74.jpeg?v=1)
![Sabuwar tafiya: Hotunan yadda Kwankwaso ya kaddamar da sabon tambarin NNPP a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ec73776d0f04451a.jpeg?v=1)
Jam'iyyar NNPP ta kaddamar da sabon tambarin jam'iyya yayin da ta sha kaye a zaben 2023 da ya gabata bara. An bayyana dalilin sauya tambarin baktatan.
![Kawo karshen tsadar mai: Dillalan man fetur sun ba da shawarar yadda man fetur zai koma N620](https://cdn.legit.ng/images/190x107/952954e0995aade9.jpeg?v=1)
Dillalan man fetur a Najeriya sun bayyana hanyar da za a bi don tabbatar da man fetur ya sauka gaba daya. Sun ce, ya kamata a ware masu kaso 50% na man kasar.
![Sata kirikiri: Yadda aka kwamushe ma'aikatan banki 2 da zargin sace kudi a asusun mamaci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/286c08834c5bf490.jpeg?v=1)
An kama wasu ma'aikatan banki bisa zarginsu da sace kudin wani mutumin da ya rasu ya barwa magada. Yanzu haka ana bincike don gurfanar dasu a kotu.
![Ke duniya: An kama wani mutum da zargin kashe mahaifiyarsa mai shekaru 100 a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b44b314b2d273f5.jpeg?v=1)
Wani mutum ya aikata aikin dana-sani, inda ya kashe mahaifiyarsa kan ta ki amincewa da ba shi kudin manjan da suka siyar. Rahoto ya bayyana yadda ta kaya.
![Addu'a ce za ta kawo karshen rashin tsaro a Najeriya, shugaban sojin ruwan Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9efed0c9a37a1005.jpeg?v=1)
Shugaban sojin ruwan Najeriya ya ce maganin matsalar tsaro a Najeriya ba komai bane face 'yan Najeriya su koma ga Allah su dukufa da addu'a gadan-gadan.
![Malamai da limamai a Arewa sun yiwa masu son warware rawanin Sarkin Musulmi wankin babban bargo](https://cdn.legit.ng/images/190x107/25da335205ee751c.jpeg?v=1)
Malamai a Arewacin Najeriya sun bayyana cewa, ba za su amince ba a taba martabar Sakin Musulmi alhali suna kallo. Sun bayyana matsayarsu kan ci gaba da mulkin.
![An sha dakyar: Wutar lantarki ta gyaru, an ga dawowar wuta a wasu jihohin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c7e93882d0e204b9.jpeg?v=1)
Rahoton da muka tattara ya bayyana yadda wasu yankuna a Najeriya su ga wuta a daidai lokacin da ake cewa wuta ta lalace a tare samun raguwar samar da ita a kasar.
![An tashi da jimami a Arewa, 'yan bindiga sun yi asubanci, sun sace mata mai ciki, wasu 4](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4209fdf1d6ae99f5.jpeg?v=1)
Rahoto ya bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka yi garkuwa da wasu mutane 5 a jihar Niger, lamarin da ya yada hankalin al'ummar yankin da abin ya faru.
![Wuce gona da irin Isra'ila: Isra'ila ta farmaki makarantar majalisar dinkin duniya a Gaza](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6516597a2b05dc32.jpeg?v=1)
An kawo rahoton da ya bayyana cewa, sojin Isra'ila sun kai farmaki kan makarantar majalisar dinkin duniya a Gaza. Hakan ya kai ga mutuwar mutane da dama.
Salisu Ibrahim
Samu kari