Muhammad Malumfashi
20903 articles published since 15 Yun 2016
20903 articles published since 15 Yun 2016
Jami’an tsaro masu fararen kaya wanda aka fi sani da DSS, suna so a gaggauta janye yajin aiki. Yunusa Abdulkadir yace yajin-aikin na jami’o’in yana da hadari.
Kakakin sashen laifuffuka na musamman na rundunar ‘yan sanda da ke Ikoyi yace an samu wasu Kasurguman ‘Yan Damfara Sun Sace N523.3m Daga Asusun Bankin Mutane.
Fasto Samuel Oladele kuma limamin Christ Apostolic Church (CAC) Worldwide ya ba kiristoci satar amsa a zaben Shugaban kasa, yace su bi wanda zai kare ra’ayinsu.
Sanata Jonah Jang yace tun da farko akwai shirin da aka yi tsakanin Iyorchia Ayu da Aminu Waziri Tambuwal domin a hana Nyesom Wike takarar shugabancin kasa.
Letitia James tayi karar Donald Trump da iyalansa da kamfaninsa da zuzuta dukiya. A doka, duk wanda ya yi ikirarin yana da kudi alhalin karya ne, ya yi sata.
Jagoran PDP ya bayyana ainihin silar rikicinsu da Shugaban Jam’iyya. Bode George yace idan da adalci, sai shugaban jam’iyyar PDP ya fito daga bangaren kudu.
Fani-Kayode ya ba Nyesom Wike da mutanensa shawara su bi Bola Tinubu. Tun da an gagara sasantawa da Atiku, Jigon Jam’iyya ya fara zawarcin Wike a tafiyar APC.
Za a ji ana rikici a kan takarar kujerar Sanata tsakanin Jibrin Tatabe da Hon. Mohammed Umara Kumalia. Jibrin Tatabe yana so a karbe takara daga hannun Kumalia/
Kwanan nan aka ji labari tsohon Gwamnan Bayelsa ya samu sarautar Sarkin Kudu Hausa a Daura. Sarkin Daura Ya Ba Ƙaramin Ministan Mai Sarautar Sarkin Kudun Hausa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari