Muhammad Malumfashi
20389 articles published since 15 Yun 2016
20389 articles published since 15 Yun 2016
A wajen maidawa Dele Momodu martani, Nyesom Wike ya yi masa gorin shiga PDP. Gwamnan na jihar Ribas ya cigaba da ragargazar duk wanda ya ja da shi a jam’iyya.
Nyesom Wike ya rantsar da Hadiman da ya zaba saboda 2023, yayin da ake bikin rantsarwar, Gwamnan ya yi hasahen PDP za ta lashe kujeru, ban da shugaban kasa.
Bankin CBN ya lalata takardun Naira na kimanin N6, 000, 000, 000, 000. Kudin da aka kashe domin ayi waje da wadannan kudi daga yawo a hannun jama’a ya kai N3bn.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II ya karyata jita-jitar da ke yawo na yunkurin cire Ajami daga kudin Naira. Khalifa ya nuna ba za a cire rubutun daga kudi ba.
Ana bincike kan wasu kudi da ma’aikatu suka batar a Majalisa. Sakamakon binciken ya nuna an cire fiye da N2bn da sunan ma’aikatar shari’a, amma babu labarinsu.
Za a ji labari Dauda Adamu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara, ya yi hira da gidan yada labarai na DCL Hausa, ya yi karin haske kan sabin da aka samu da shi.
Shugaban matasan jam’iyyar APC na Najeriya yana sa ran za su lallasa PDP a jihar Adamawa, duk da nan ne mahaifar Atiku Abubakar mai neman takara a PDP a 2023.
Maganar da Dr. Iyorchia Ayu ya yi na hana mutum tsayawa takara ya jawo masa suka daga CUPP. Imo Ugochinyere yana ganin shugaban jam’iyyar yana neman kashe PDP.
Bola Tinubu mai takaran shugaban kasar ya bayyana yadda suka yi da shugaban kasa da abin da ya sa ya dauko Sanata Kashim Shettima da rikicin samun tikiti a APC.
Muhammad Malumfashi
Samu kari