Muhammad Malumfashi
20259 articles published since 15 Yun 2016
20259 articles published since 15 Yun 2016
A jiya Bola Tinubu ya kai ziyara zuwa gidan Janar Ibrahim Badamasi Babangida, a nan ne Babangida ya daukowa Tinubu batun tsufa da karfin lafiya yayin ziyarar.
An yankewa tsohon babban mai ba da shawara kan harkokin siyasa na lardin Liaoning, Liu Guoqiang, hukuncin kisa bayan da aka kama shi da laifin karbar cin hanci.
Shugaban Hukumar RMAFC, Mohammed Shehu yace za a kara albashin shugabanni domin albashin shugabannin irinsu NPA, NCC da Gwamnan CBN ya zarce na Muhammadu Buhari
'Yan kasuwa sun ce man fetur ya yi tsada. A halin yanzu ba za a iya saida fetur a farashin gwamnati ba, dole a rika sayen lita tsakanin N200 ko fiye da haka.
Matsalar da APC take ciki a jihar Ribas ya karu a maimakon ya ragu. Lauyoyin PDP sun nemi Alkali ya ruguza takarar Gwamnan ‘Dan Jam’iyyar APC a jihar Ribas.
Wasu ‘Yan Majalisa sun bukaci Shugaban kasa ya sauke Minista daga Kujerarta. Sadiya Umar Farouq ta tsokano fushin Majalisa ne a game da batun ambaliyar ruwa.
Udom Emmanuel na kuka a kan rashin kudin yi wa Atiku Abubakar kamfe da kyau. Takarar PDP na shugaban kasar tana ganin matsala saboda yadda aka ki fito da kudi.
Sojoji da suka je maganin masu tada zaune tsaye sun shiga fada da matasa. Ba wannan ne karon farko da aka samu irin wannan takaddama a yakin kudu maso gabas ba.
Kabiru Garba Marafa ya fadawa Asiwaju Bola Tinubu cewa Jam’iyyar APC ta ci zabe ta gama a Zamfara, ba a maganar ‘Yan adawan da za su iya yakar su a zaben 2023.
Muhammad Malumfashi
Samu kari