Muhammad Malumfashi
20215 articles published since 15 Yun 2016
20215 articles published since 15 Yun 2016
Sarkin garin Tungbo da ke Karamar Hukumar Sagbama ta Jihar Bayelsa, Amos Poubinafa, yanzu haka ya koma kwana a cikin motarsa sakamakon ambaliyar ruwa a jihar.
Gwamnan Benuwai ya ajiye Atiku Abubakar da PDP, ya tallata takarar Peter Obi. Samuel Ortom yace ba don shi jam’iyyar PDP ba ne, da ya yi wa LP aiki a 2023.
Za a ji labari cewa ganin daga Legas ‘Dan takaran na APC ya fito, jihar da ta fi kowace yawan kuri’a, Bola Tinubu yana hangen kuri’a miliyan 5 a takarar 2023.
‘Dan takarar Majalisar Dokokin Jihar Gombe a Jam’iyyar NNPP, Auwal Isiyaku Seiko, ya maka jam’iyyar a gaban babbar kotun jihar saboda batun takara a zaben 2023.
Gwamnan jihar Edo yana adawa da canjin kudi da babban bankin Najeriya na CBN yace za ayi. Godwin Obaseki yace ba buga sababbin kudi ne matsalar kasar nan ba.
Wani ‘dan jarida ya shigar da karar Alhassan Ado Doguwa. A yunkurin lallashin ‘Dan siyasar a wajen taro, wannan ya yi sanadiyyar da ya sha naushi a kunnensa.
‘Yan bindiga sun aukawa kasuwar Gidan Goga a Zamfara, sun shiga budawa jama’a wuta. Wani 'dan kato da gora da yake rike da bindiga ya yi kukan kura, ya kashe su
Mataimakiyar shugaban jam’iyyar Labour Party a Oyo ta rabu da su Peter Obi. ‘Yar siyasar ta canza sheka, tace Atiku Abubakar ne ‘dan takaran da ya fi dacewa
Kwamitin majalisa yana binciken yadda aka zaftare kudi daga cikin kasafin Mai binciken kudi. A karshe, Majalisa ta fadawa Shugaban kasa, mutanensa ne matsalar.
Muhammad Malumfashi
Samu kari