Muhammad Malumfashi
20205 articles published since 15 Yun 2016
20205 articles published since 15 Yun 2016
Za a ji Halliru Dauda Jika, Lawal Yahaya Gumau da Muhammad Adamu Bulkachuwa sun sauya-sheka. Jam’iyya NNPP da ma PDP sun amfana da sakamakon zaben APC a Bauchi.
Dazu da yamman nan ne Alhaji Atiku Abaubakar yace magoya bayan APC ne suka aukawa tawagarsa. APC ta karyata Atiku, tace babu wanda ya kai wa ‘dan takaran hari.
A jiya ne aka ji Gwamna Udom Emmanuel yace bai bar takarar Atiku/Okowa a Jam’iyyar PDP ba. Shugaban kwamitin neman takaran shugaban kasar ya yi wannan jawabi ba
Lauyan Incorporated Trustees of Kingdom Human Rights Foundation International ya roki kotu ta hana Bola Tinubu shiga zaben 2023, an fara sauraron karar a Abuja.
Ministan harkokin cikin gidan Najeriya, Rauf Ogbeni Aregbesola zai hadu da Gwamnoni. Ministan ya dade yana kuka kan yadda ake tsare dubban mutane a kurkuku.
A jiya Bola Tinubu ya kai ziyara zuwa gidan Janar Ibrahim Badamasi Babangida, a nan ne Babangida ya daukowa Tinubu batun tsufa da karfin lafiya yayin ziyarar.
An yankewa tsohon babban mai ba da shawara kan harkokin siyasa na lardin Liaoning, Liu Guoqiang, hukuncin kisa bayan da aka kama shi da laifin karbar cin hanci.
Shugaban Hukumar RMAFC, Mohammed Shehu yace za a kara albashin shugabanni domin albashin shugabannin irinsu NPA, NCC da Gwamnan CBN ya zarce na Muhammadu Buhari
'Yan kasuwa sun ce man fetur ya yi tsada. A halin yanzu ba za a iya saida fetur a farashin gwamnati ba, dole a rika sayen lita tsakanin N200 ko fiye da haka.
Muhammad Malumfashi
Samu kari