Muhammad Malumfashi
20201 articles published since 15 Yun 2016
20201 articles published since 15 Yun 2016
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi bayanin zaman da aka yi tsakanin bangaren New Nigeria Peoples Party (NNPP) da na LP domin ganin an hada-kai da Peter Obi.
Wani lauya mai zaman kansa a Gombe, Abdullahi Muhammad Tamatuwa, ya yi barazanar maka masu ruwa da tsaki a kotu muddin aka mallaka wa Bauchi rijiyar Kolmani.
Kungiyar ASUU tace dole a biya ta albashin watannin nan takwas a lokacin yajin-aiki. Idan ba a sasanta ba, Iyaye da Dalibai za su ji jiki a sabon rikicin na su.
Ben Akabueze yana da ra’ayin akwai bukatar ‘Yan Najeriya masu kudi sosai su rika biyan haraji da kyau, yace ya kamata Attajirai su rika ba gwamnati wani abin.
Labari ya zo cewa Jami'an EFCC sun karbe makudan kudi da Gidajen Hadiman Sambo Dasuki har abada a Kotu. Jonah Otunla ya rike AGF, Bello Fadile ya yi aiki a NSA.
Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa PDP ce ta shiga uku a dalilin tsayawa takarar Peter Obi. Gwamnan yace tun farko babu abin da APC za ta iya tabukawa a can
Da ya Ribas domin ya kaddamar da ayyukan Gwamnatin Ribas, Rabiu Kwankwaso ya yabi Nyesom Wike, har yace Atiku Abubakar ba zai yi nasara a zaben shekarar 2023 ba
Za a ji labari a dalilin rikicin zabe, wani jami’in ‘yan sanda ya fadi jihohin da sai an yi taka-tsan-tsan. Jihohin da aka ambata su ne Ribas da kuma Borno.
Kakakin 'Yan Sanda na Jihar Kaduna, DSP Mohammed Jalige ya fitar da jawabi cewa sun kubutar da wasu fasinjoji da aka tare a yankin Giwa da ke jihar Kaduna.
Muhammad Malumfashi
Samu kari