Muhammad Malumfashi
20201 articles published since 15 Yun 2016
20201 articles published since 15 Yun 2016
Rotimi Amaechi ya kammala karatun digirin farko daga jami’ar Baze. Tsohon Ministan sufurin na tarayya ya samu shaidar LLB tare da sauran dalibai da aka yaye.
Kamar yadda ‘yanuwanta suka tabbatarwa Duniya, Priscilla Sitieni ta rasu. Marigayiyar ita ce dalibar da ta fi kowa tsufa a makarantar firamare a duk Duniya.
Malamai za su goyi bayan Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da APC a jihar Zamfara a zaben shekara mai zuwa kamar yadda Sakataren yada labaran jam’iyyar APC ya shaida.
Jami'an 'Yan sanda sun bayyana wa kotun da ke sauraron Shari’ar Kisan Ummita da ;dan kasar dan kasar China cewa wanda ake zargin ya kashe ta ne saboda kare.
APC a jihar Abia ta shiga rudani, duk wasu Shugabannin jam’iyyar sun ce ba za su goyi bayan takarar Tsohon Minista watau Dr. Uche Ogah a kan Ikechi Emenike ba.
Aisha Buhari tana goyon bayan takarar Tinubu/Shettima, ta dankara kunshi a hannunta kamar yadda aka gani a wani bidiyo. Kwamitin neman takarar APC ta yi magana.
A jiya ne aka ji mutuwa ta sake dauke wani tsohon na hannun daman Bola Tinubu. A cikin sa’o’i 48, ‘dan siyasar ya rasa mutane biyu cikin manyan na kusa da shi.
Domin Bola Tinubu ya ci zabe, mun fahimci kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC a 2023 zai bi ta hannun manoma da ‘yan kasuwa da ke Arewa.
A hirar da aka yi da shi, Ayo Fayose yace zai yi wuya jam’iyyar PDP da Atiku Abubakar su iya kai labari, yace sai an yi sulhu da Peter Obi kafin a iya doke APC
Muhammad Malumfashi
Samu kari