Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Ofishin masu kula da harkokin yan gudun hijira na Majalisar Dinkin Duniya, sunce zaa yi amfani da kimanin naira biliyan 3.2 wajen samar da agaji ga wasu yan gudun hijira 60,000 a wannan rikici na Boko Haram dake faruwa a Borno.
Najeriya ita ce kasa mafi tarin al'umma a duk ilahirin nahiyyar Afirka. Kasa ce wadda ke tattare da al'adu daban-daban. A kiyasta cewa Najeriya ta na da kimanin kabilu 300 da kuma dumbin al'umma da adadin su ya haura miliyan 200.
Isah ya bayyana ma majiyar NAIJ.com cewa ya bar matarsa da ciki, don kwatakwata watanni shidda kenan da aurensu, amma yace daga bisani ya samu labarin ta haihu a hannu yan Boko Haram, inda suka rada ma yaron nasa suna Muhammad.
Wata sabuwa inji yan caca, wasu miyagu masu garkuwa da mutane dauke da muggan makamai sun yi shigar burtu, inda suka sanya kayan mata, suka afka cikin wani gida, suka yi awon gaba da wasu iyaye mata guda biyu a jihar Katsina.
Sai dai yace tun cikin na dna wata uku ne ya bukaci ta zubar da cikin, amma ta ki, inda bayan watanni hudu, ya kara mika mata bukatarsa na zubar da cikin, nan tace atabau, daga nan ne ya yanke shawarar kasheta tunda dai ya fahimci
A kwanakin baya ne dai majalisar koli ta jam’iyyar APC ta dauki matakin kara ma shuwagabannin jam’iyyar APC wa’adin mulki na tsawon shekara guda daya, tun daga mazabu har zuwa matakin kasa gaba daya, sai dai matakin bai dace tsari
Daya daga cikin 'yan majalisar wakillai a Najeriya mai suna Honourable Julius Pondi ya yayata rabawa al'ummar da yake wakilta garin kwaki a matsayin kyauta a gare su. Ganau dai sun shaidawa majiyar mu cewa garin kwakin da dan maja
A wani bincike da aka gudanar tun a watan Nuwamba na shekarar da ta gabata ya bayyana jerin wasu jihohin Najeriya mafi tarin masu dauke da cutar kanjamau wadda ke karya garkuwar jiki ta dukkan wani bil Adama mai dauke da ita.
Shugaban Limaman dan kasar Kenya ya bayyana cewa, ba bu wani Zuhudu cikin wannan kaura da ya yiwa iyalin sa face wata rashin lafiya da ta sanya dole ya shafe wannan lokuta ba tare da gudanar da rayuwar sa yadda ta dace ba.
Mudathir Ishaq
Samu kari