Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
NAIJ.com ta ruwaito Kwamishinan yana cewa sun kama makamai da suka hada da adduna, gorori, da gariyo da dama daga hannun yan Sara sukan, haka zalika yace yan daban na basu muhimman bayanai a binciken da suke gudanarwa.
Hukumar sojin Najeriya ta ce ta kammala shirin bude sashen mata zalla domin inganta aiyukanta a ciki da kuma wajen kasar nan. Shugaban rundunar sojin ta kasa, Laftanal janar Tukur Yusuf Buratai, ya sanar da haka a yau yayin wani
Da yake mayar da martani ga IBB da Obasanjo yace: “Waye Obasanjo? OBJ ba Allah bane, IBB ba Allah bane, a zamaninsa, Obasanjo so yayi ya sake tsayawa takara karo na uku, kuma bai samu ba. Kuma ina tabbatar muku sai Buhari ya zarce
Zahra Indimi, y'ar gidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta bayyana cewa ita ta fi son kiran mahaifinta da lakabinsa da aka fi saninsa da shi na mukamin soji, sabanin lakabinsa na yanzu wato shugaban kasa "president". Zahra ta bay
An ruwaito EFCC na tuhumr Dariye kan aikata laifuka guda shida da suka kunshi cin hanci, rashawa, satar kudi, da kuma karkatar da kudin al’umma. Sai dai Dariye ya musanta tuhume tuhumen a gaban Alkalin babbar Kotun tarayya, mai sh
Matatar man fetur ta kasa NNPC ta sa hannun kwangilar akan aikin gina bututun gas wanda zai tashi daga Ajaokuta, Kaduna zuwa Kano. Idan ba a mance ba a shekarar 2008, gwamnatin tarayya ta amince da tsarin gas na Najeriya wato...
Tsohon shugaban kasar Amurka Barack Obama shine bakin mutum na farko da ya taba mulkin kasar Amurka. Mutanen kasar Amurka sunyi murna da hawansa mulki duk da cewa ana cewa musulmi ne, babu cikakken bayane game da addininsa.
Inda a baya-bayan nan aka ji shi yana cewa, $1 da Buhari ya amince a siyo makamai domin yakar Boko Haram da cewa za’a yi amfani da su ne don yin kamfe Buhari ya kara zarcewa a 2019. Sannan yayi kira gay an Najeriya da kada su sake
Shugaban majalissa Sanata Ahmad Lawan, ya bayyana cewa tsayawar Buhari takara a shekarar 2019 wani cigaba ne da mutane dama keso. Lawan ya bayyana hakan ne a ranar Litinin bayan ganawar sirri da shugaba Buhari yayi da kwamitin NEC
Mudathir Ishaq
Samu kari