Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
An haifi Sarauniya Amina a shekarar 1533, a garin Zazzau, wanda a yanzu haka babban gari ne a Najeriya. Mahaifanta masu arziki ne sosai, wadanda suke kasuwancin sayar da dawakai, karafa, tufafi, goro, da kuma gishiri...
Sanata Lanre Tejuso, guda cikin Sanatocin nan su goma sha biyar dya fice daga jam’iyyar APC zuwa jam’iyyar PDOP kamar yadda shugaban majalisar dattawa Sanata Bukola Saraki ya bayyana, ya yi mi’ara koma baya, ya koma jam’iyyarsa ta
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito sunayen daliban da makarantun da suka fito kamar haka; Mary Manuel Bawa, makarantar sakandari dake titin Independence Kaduna, Shuaibu Nura daga Alhudahuda Zaria, Auwal Abubakar daga makarantar Sakandari
Wannan tattauna tsakanin Buhari da Kwankwaso ta wakana ne a daren Litinin, 23 ga watan Yuli a gidan shugaba Buhari dake fadar shugaban kasa dake babban birnin tarayya Abuja, inda shugaban APC da wasu gwamnonin jam’iyyar su hudu su
A wani zaben makamancin wannan da Sanata Ben Murray Bruce ya shirya, Atikun ya sake lashewa, inda ya kada Buhari, Dankwambo da Tambuwa, ta hanyar samun kaso 44 na kuri’un, yayin da Buhari ya samu kaso 31, Dankwambo 17 sai Tambuwal
A daren jiya ne shafin yada labarai na naij.com ya kawo maku rahoton cewar shugaba Buhari zai gana da mambobin majalisar dattijai na jam'iyyar APC a fadar gwamnatin tarayya dake Abuja. Rahotanni sun bayyana cewa, shugaba Buhari da
Domin samun dammar kayar da Ganduje cikin sauki, Shekarau ya bar wa kwankwaso zabin fitar da dan takarar gwamna shi kuma ya bayar da mataimaki. Majiyar jaridar ta sanar da ita cewar Kwankwaso na shirin tsayar da mataimakin gwamna
Saidai wani daga cikin shugabannin APC da suka samu a ofishinta na kasa dake Abuja ya ga baikon matasan dake zanga-zangar tare da tamnbayarsu me yasa zasu yi zanga-zangar shigowar wani gwamna jam’iyyar yayin da basu yi zanga-zanga
An rantsar da sabbin kwamishinonin ne a ofishin hukummar zabe na kasa dake birnin tarayya, Abuja. Shugaban hukumar INEC, Farfesa Mahmoud, ya taya su murna zabensu da kuma tabbatar da su a matsayin sabbin kwamishinoni tare da yin
Mudathir Ishaq
Samu kari