Mudathir Ishaq
18639 articles published since 08 Yun 2016
18639 articles published since 08 Yun 2016
Kamar yadda jaridar The Nation ta ruwaito, mun samu rahoton cewa a ranar Litinin din da ta gabata ne wani babban ma'aikacin karamar hukuma, Michael Kayode Bamisaye, ya sheke kansa murus har lahira a gidan sa dake birnin Ado Ekiti.
Kwararren likita ne dan asalin Najeriya ya ceto rayuwar wata mata mai juna biyu ta hanyar yi mata fida, mai cikin dai ya rage mata saura sati 36 ne ta haihu amma saboda ciwon gyambon ciki da yake damunta a yayinda cikinta yake mat
Kakakin hukumar ‘yan sanda na jihar Emeka Ihenacho, ya bayyana irin makaman da hukumar ta samu bayan kama shi wanda ya hada da bindiga kirar double barrel mai lamba MBDT 5870, sai wata bindiga samfurin kirar Ingilishi mai lamba T5
Na amsa laifina, ina rokon wannan kotu mai alfarma da ta yafe min tare da yi min sassauci, ba zan sake aikata wani abu irin wannan ba, wannan ma ya faru ne cikin bacin rai. Ba zan sake shan giya nayi maye ba balle har na wulakanta
Sanarwar ta kara da cewa wannan ba sabon abu bane a tarihin siyasar sa, domin tun a shekarar 2003 ya gaza kai bantensa a lokacin da ya bar jamiyyar PDP zuwa APP, inda ya yi takarar gwamn amma bai kai ga nasara ba
Wata babbar kotu a Owerri, babban birnin jihar Imo ta dakatar da rantsar da Mista Calistus Ekenze a matsayin sabon mataimakin gwamnan jihar. Umurnin kotun na zuwa ne a safiyar ranar Talata yayinda ake dab da rantsar da Mista Ekenz
Gwamnan jihar Adamawa, Mohammed Bindow, da takwaransa na jihar Niger, Abubakar Bello, sun yi watsi da rade-radin dake yawo cewa suna kokarin sauya sheka daga jam’iyyar APC zuwa PDP. Gwamnonin sun bayyana matsayarsu a wani zantawa
Gwamna Abubakar Atiku Bagudu na jihar Kebbi, yace jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kebbi a shirye suke don yakar kowa da katunan zabensu don tabbatar da cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dawo kan mulki a 2019
A wata ganawa da manema labarai suka yi da tsohon gwamnan jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau yace ba kada gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ne a gabansu ba shida Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ba. A bayanin da ya yiwa manema labarai..
Mudathir Ishaq
Samu kari