Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
A dai-dai lokacin da da yawa daga cikin sa'annin haihuwar ta suka koma ga mahaliccin su ko kuma suna gida kwance suna jiran wani ya basu, ita kau wannan tsohuwar mai suna Cecilia Wangari rungumar sana'a tayi domin dogaro da kanta.
Wannan lamari yayi matukar harzuka matasan, inda sama da matasa dari bakwai suka tare hanyar Beji zuwa Zungeru, tare da kai ma Yansandan da yan bangar hari da duwatsu, kamar yadda Kaakakin rundunar Yansandan jihar,DSP Mohammed Abu
Tabbas ilimi shine gishirin zaman duniya kamar dai yadda Hausawa ke cewa domin kuwa a kowace harka ta rayuwa, mai ilimi yakan sha ban-ban da kishiyar sa wanda bai da shi. To sai dai a Najeriya, ilimin na nema ya gagari talaka musa
Rundunar sojin saman Najeriya Nigerian Air Force (NAF) a ranar Alhamis din da ta gabata ta kara yaye matukan jiragen yaki a makarantar koyon tukin jiragen dake a garin Kainji. Da yake jawabi a wajen yaye daliban, Hafsan sojin sama
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito bayan da gwamnatin tarayya, IPOB ta shigar da karar babban hafsan Sojan kasa, Tukur Buratai, shugaban hukumar DSS, Lawal Daura, tsohon shugaban Yansandan Najeriya, Solomon Arase da magajinsa, Ibrahim Id
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa’i ya tofa albarkacin bakinsa, a karo na farko, bayan sanatan Kaduna ta tsakiya, Kwamred Shehu Sani, ya yanke shawarar cigaba da zama a jam’iyyar APC. Sanata Sani ya bawa mutane mamaki da
A daren gobe, Juma’a, ne ake zaton samun nusanin wata da ba a fuskantar irinsa ba a tarihin Najeriya, kamar yadda Farfesa Augustine Ubachukwu, na bangaren ilimi da binciken sanin sararin samaniya a jami’ar Najeriya dake Nsukka ya
Kamar yadda shafin jaridar The Punch ya ruwaito, shugaba Buhari ya bayyana hakan yayin gabatar da jawabwan sa a taron bikin yaye manyan dakarun soji a cibiyar su ta Forces Command and Staff College dake garin Jaji a jihar Kaduna.
Hukumar inganta fasahar zamani ta kasa (NITDA) da Sheikh Isa Ali Pantami, ke jagoranta ta bude wata cibiyar raya fasahar zamani a jihar Katsina. A wata takardar sanarwa da jami’ar hulda da jama’a ta hukumar NITDA, Hadiza Umar, ta
Mudathir Ishaq
Samu kari