Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Wasu ma'aurata cike da farin ciki da annashuwa kamar yadda muka samu daga majiyar mu a BBC Hausa, sun samu karuwa bayan da matar ta haifi jarirai biyar ringis a wani asibitin da ke a garin Jos na babban birnin jihar Filato dake a
Bayan kiraye-kiraye daga masu ruwa da tsaki a jihar Kwara, gwamnan jihar, Dr Abdulfatah Ahmed ya yi Karin haske cewa yana iya barin jam’iyyar All Progressives Congress (APC). Gwamnan ya bayyana cewa jam’iyyar bata kai yadda mutane
A cigaba da sa-toka-sa-katsin dake faruwa tsakanin hukumar ‘yan sanda da shugaban majalisar dattijai, Bukola Saraki, a yau, Alhamis, jami’an ‘yan sanda masu bincike sun bi Saraki har Ofis bayan ya ki amsar gayyatar da suka yi masa
Kauyen na Kwaddi a zagaye yake da daji kuma yayi iyaka da jamhuriyar Nijar, wanda ya sanya abu ne mai wahala ga jami'an tsaro su kai dauki a kowane lokaci da bukatar hakan ta taso, a cewar kakakin rundunar sojin
Kamar yadda shafin jaridar Today Nigeria ta ruwaito NAIJ.com ta fahimci cewa, motocin da samfurin kirar kamfanoninsu sun hadar da Mack mai lambar LND 615XP, Mazda mai lambar KSF 102XD da kuma tankar man fetur mai lambar APP 273XP.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci taron yaye manyan jami'an hukumar Sojin Najeriya na Course 40 wadanda aka horar a kwalegin manyan soji da ke garin Jaji, jihar Kaduna a yau Alhamis, 26 ga watan Yuli, 2018.
Wani dan majalisar jihar Bauchi dake neman tikitin takarar kujerar sanatan Bauchi ta kudu a zaben da za’a gudanar, Aminu Tukur ya sauya sheka daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC). Ya bayyana hukuncin sa na barin APC
Wannan mummunan lamari ya faru ne da yammacin ranar Laraba, 25 ga watan Yuli a Tafkin Ikorodu na jihar, inda Kwalekwalen na zamani ya kifa yana tsaka da tafiya a tsakiyar teku, sai dai ana ta binciken adadin mutanen da suka bace.
A yayin ziyarar tasa, Abubakar ya sanar da turo karin manyan kayan aiki da suka hada jiragen yaki da motoci zuwa jihar Zamfara daga sassan kasar nan duk dan tabbatar da tsaron dukiya da rayukan al’ummomin dake jihar Zamfara.
Mudathir Ishaq
Samu kari