Mudathir Ishaq
18639 articles published since 08 Yun 2016
18639 articles published since 08 Yun 2016
Wadannan mata sun taka gagarumar rawa a Masarautar Dahomey wacce take da karfin tsiya a lokacin, wadda a yanzu ita ce Jamhuriyar Benin. A wancan lokacin sune masu kula da Sarki, kuma jarumai ne da basu da tsoro ko kadan, domin...
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito wannan lamari ya faru ne a ranar Alhamis, 2 ga watan Yuli, a dandan wasanni na garin Asaba, inda Tankin dake baiwa kwamin gasar wanka ruwa ya fado, sakamakon gazawa da karafan dake rike shi suka yi.
A jawabinsa, gwamna Tanko Almakura, na jihar Nasarawa ya bukaci magoya bayan APC das u kara jazircewa tare da basu tabbacin cewar nasara tana tare da jam’iyyar a zabukan shekarar 2019 da za a yi. Daga cikin wadanda suka halarci ta
Hukumar makarantar koyar daa harkokin gudanarwa ta kasa watau Nigerian Institute of Management ta ce rabin 'yan kasar na fuskantar wariya da rashin adalci daga shugaba Buhari tun da ya hau mulki. Hukumar dai ta cewa hakan na faruw
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya dake a jihar Kano ta fitar da sanarwa tare da kakkausan kashedi ga dukkan masu lalata hotuna da kuma allunan kamfe din shugaba Buhari a jihar. Mai magana da yawun 'yan sandan na jihar, Musa Ma
Wata jarumar mata da macijin ya sare ta ta yi ta maza ta damke shi har zuwa asibiti domin ganin likita. Babban likitan asibitin da ke lardin Zhejiang a kasar China ya bayyana cewa matar ta nannade hannunta da micijinne har sai da
Hedikwatar hukumar yan sanda ta Abuja, ta bayyana cafke mutane takwas da ake zargin suna da hannu a kashe tsohuwar kwamishinan ilimi ta jihar Katsina Farfesa Halimatu idris akan hanyarta daga Kaduna zuwa Abuja.
Yayin da siyasa a kasar Najeriya ke kara zafafa biyo bayan ficewar da wasu fitattun 'yan siyasa a Najeriya ke yi daga jam'iyyun su zuwa wata domin samun manufofin su daban-daban, wani dan majalisa a jihar Legas yayi wani hasashe.
Daya daga cikin fitattun fuskukoki a masana'antar Kannywood da tauraruwar ta ke haskawa ba tun yau ba watau Halima Atete ta bayar da sifofin namijin da tace zata iya aure idan har Allah ya kawo mata lokacin. Jarumar dai ta bayyana
Mudathir Ishaq
Samu kari