Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Kakakin hukumar ‘yan sanda na jihar DSP Tyopev Terna ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya ce an binne gawar wadanda suka rasun a jiya Litinin sannan ya shaidawa jama'a cewa ana cigaba da bincike domin gano wanda suka aikata dan
Ya kara da cewa daga nan sai muka fara soyayya da ita, wanda har ta kai na koma gidanta da zama, duk da diyarta ta yi zargin alakar dake tsakaninmu amma sai dai ta tsoratar da ita da korarta daga gidan baki daya
Jami'iyya mai mulki a Najeriya ta All Progressive Party (APC) ta karyata jita-jitan da ke ta yawo na cewa wai tana da hannu a cikin takaddamar zagaye majalisa da jami'an tsaron farin kaya suka yi da safiyar yau. Wannan dai na kuns
Kashi na biyu na takunkumin zo ne a 5 ga watan Nuwamba inda US zata toshe kasuwancin mai da Iran, wanda zai jawo babbar illa ga kasar. Amma kasashe irin su Chana, India da Turkiyya sun nuna rashin amincewar su da yanke hulda...
Labarin da muke samu da dumin sa yanzu daga fadar shugaban kasa ya fayyace mana dalilin da yasa mukaddashin shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari, watau Farfesa Yemi Osinbajo ya tsige shugaban jami'an tsaron farin kaya na DSS,
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Cif Olusegun Osogba, ya kaca-kaca da tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Osabanjo, dangane da rawar da ya taka gami da ruwa da tsaki wajen kafa mummunan jagoranci da mulkin kama karya a kasar nan.
Sanata Rafi’u Ibrahim, mai wakiltar jihar Kwara ta kudu ya zargi ‘yan majalisar dattijai na jam’iyyar APC da karbar cin hancin dalar Amurka miliyan $1m domin tsige shugaban majalisar, Bukola Saraki da mataimakinsa, Ike Ekweremadu.
Sanata Ibrahim Abdullahi Danbaba mai wakiltan Sokoto na kudu a majalisar dattawa yace ba zasu taba yin danasanin barin APC zuwa PDP ma kamar yadda ake fadi, yayinda yayi gargadi akan yunkurin tsige shugaban majalisar dattawa.
Babbar jam'iyyar hamayyar ta kalubalanci Buhari da kulle kullen tsige Bukola Saraki da Ekweremadu da karfin tsiya. Ta kuma zargi shugaban kasa da muna munar yanda zasu lashe zaben 2019, cewa da suna tsoron faduwa warwas
Mudathir Ishaq
Samu kari