Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Nakaka ya dare wannan kujerar ne bayan mutuwar shugaban majalisar, Sheikh Usman Abubakar Babantune wanda ya rasu a ranar 10 ga watan Satumbar 2018 a babban asibitin koyawar na jami’ar Ahmadu Bello dake Shika...
Sanannanun matasa mabiya kuma yan gani kashenin Kwankwasiyya sun bayyana rashin amincewarsu da takarar tsohon mataimakin gwamnan jahar Kano, Farfesa Hafiz Abubakar, wanda shi ake ganin Rabiu Kwankwaso ke kokarin tsayar da shi.
Folake ta gargadi mijin nata a kan cewar kar ya dawo gidan, amma tunda bashi da wani wurin da zai kwana sai ya dawo gidan bayan dare ya yi nisa bisa tunanin cewar matar tasa ta huce, amma duk da haka yana shigowa gidan Folake ta
“Kai tamkar da ne a wurina. Ba zan manta yadda mahaifinka ya dinga bani shawarwari ba lokacin da nake mulki. Shawarwarinsa sun taimaka min sosai kuma sun kara min karfin gwuiwa a duk wani aiki da zai kawo cigaban Najeriya. “Wannan
Labarin da muke samu daga majiyoyin mu dai na nuni ne da cewa babban jami'in sojan Najeriyar nan watau Manjo Janar Idris Alkali da muka baku labarin bacewar sa a kwanan baya an tsinci gawar sa. Mun samu cewa dai an tsinci gawar so
Yayin da zabukan shekarar 2019 ke ta kara karatowa, wasu masoyan dan takarar shugabancin kasar dake neman tikitin tsayawa a jam'iyyar adawa ta PDP, Dakta Rabi'u Musa Kwankwaso sun yanka rago tare da addu'o'i ga Allah akan muradin
Babachir David Lawal, tsohohon sakataren gwamnatin shugaba Buhari, da Malam Nuhu Ribadu, tsohon shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) tare da wasu masu ruwa da tsaki a jam’iyyar APC a jihar Adamawa sun yi watsi da
Wani tattacen marar kunya kuma fitsararre da ya bayyana kan sa a matsayin dan luwadi a Najeriya mai suna Kahinde Bademosi ya lissafa wasu daga cikin wadanda yayi ikirarin suna kwanciya da shi daga cikin manya a Najeriya. Fitsararr
Jaridar Daily Nigerian ta samu rahoton cewa gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya zabi kwamishanan aikin noma, Nasiru Gawuna, a matsayin mataimakin gwamnan jihar. Kimanin wata daya kenan da Ganduje ke shugabancin jihar ba
Mudathir Ishaq
Samu kari