Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Jami'n hulda da jama'a na 'yan sandan jihar, Mohammad Shehu ya sanar da cewar an al'umma za su iya fitowa suyi harkokinsu ne daga karfe 7 na safe zuwa karfe 6 na yamma kamar yadda Cable ta ruwaito. Ya ce dokar takaita zirga-zirgar
Gishiri yana da amfani da yawa bayan zubawa a cikin abinci, mutane da yawa sun zata amfanin gishiri shi ne kawai a zuba a cikin miya, amma ina, amfaninsa ya fi ga haka. Tabbas Gishiri na da dimbin sirruka da amfani ga dan adam.
Kungiyar SERAP mai rajin yaki da cin hanci da tabbatar da mulkin gaskiya a Najeriya ta maka shugaban majalisar dattijai, Sanata Bukola Saraki, a kotu a kan cigaba da biyan tsohon gwamnan jihar Filato, Sanata Joshua Dariye, albashi
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party, a ranar Litinin, 24 ga watan Disamba ya janye labarinsa na farko na yin Magana da uwargidan Laftanal Kanal Sakaba, wanda Boko Haram suka kashe.
A kokarinta na gudanar da sahihan zabuka da magance magudi da sayen kuri'u a shekarar 2019, hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bullo da wasu dabaru na fasaha domin tattara sakamakon zabe da masu ruwa da tsaki zasu iya bibiya.
Daga zanga-zanga, rikici ya barke a jihar Zamfara kan cigaban rashin tsaro da ya hallaka daruruwan jama'a a jihar cikin shekaran nan. Masu zanga-zangan a karamar hukumar Tsafe da ke jihar da safiyar ranan Litinin sun tare hanya.
Babu iyayen da zasu ji dadi su rasa yayansu. Addu'an da suke kulli yaumin shine kowanne daga cikin yaransu su rayu, suyi aure kuma su haifa musu jikoki. Irin wannan abu ya faru a rahoton da muka samu inda wani matashin Najeriya ma
Uwargidan marigayi Laftanan Kanal Ibrahim Sakana, daya daga cikin jaruman sojoji 44 da suka rasa rayukansu a harin yan Boko Haram suk kai barinin 157 Task Force Battalion da ke Metele, jihar Borno ta musanta ikirarin Alhaji Atiku
Gwamnan jihar Ogun, Ibikunle Amosun ya karyata rahoton kafofin watsa labarai da ke cewa shi yace yana tsoron Allah da Buhari. A cewar gwamnan an juya kalaman nasa ne domin shi Allah kadai yake tsoro ba mutun dan Adam kamar shi ba.
Mudathir Ishaq
Samu kari