Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Wadanda aka kama din sun hada da Triumph Chikwendu Madumere, Success Chukwumazu Obasi, Jamila Shuaibu, Bright Idumwonyi Osaigboko da kuma Obasi Wisdom. Ragowar sun hada da Idemudia Emmanuel, Sandra Alang, Stanley Ohiaeri, Samuel
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya ce Allah ne kadai zai iya yiwa barayin 'yan jam'iyyar adawa ta Peoplees Democratic Party (PDP) da suka tafka sata ta tashin hankali lokacin da suke kan madafun iko hisabi. Shugaban kasar
Tun bayan rahoton da muka kawo maku na iyalan Shugaban kasar Najeriya kuma dan takarar shugabancin kasar a karo na biyu a jam'iyyar APC, Muhammadu Buhari muke ta samun sakonni daga al'umma na bukar shi ma na dan takarar shugabanci
Shugaba Muhammadu Buhari ya isa mahaifyar babban abokin hamayyarsa na jam'iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar, a ranan Alhamis, 7 ga watan Febrairu, 2018. A dai-dai wannan lokaci kuma kwamitin kamfen jam'iyyar PDP ta isa garin Daur
Hakika matasan Najeriya musamman ma na yankin arewacin kasar Allah ya albarkace su da dumbin fasaha da basira da masu fashin baki kan harkokin yau da kullum ke ganin taimako kawai suke bukata domin su yi zarra a duniya baki daya.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wata majiya dake kusa da Zango ce ta tabbatar da haka, inda majiyar tace Zango ya yanke shawarar jefar da kwallon mangwaro domin ya huta da kuda ne bayan wata ganawar sirri da yayi da wasu makusanta Ati
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wata majiya dake kusa da Zango ce ta tabbatar da haka, inda majiyar tace Zango ya yanke shawarar jefar da kwallon mangwaro domin ya huta da kuda ne bayan wata ganawar sirri da yayi da wasu makusanta Ati
Shi dai wannan tsohon gwamna ba wani bane illa tsohon gwamnan jahar Legas a zamanin mulkin Soja, Janar Buba Marwa, wanda dan asalin jahar Adamawa ne, kuma jigo a cikin jam’iyyar APC, amma basa ga maciji da gwamnan jahar, Bindow Ji
Haka kuwa aka yi, kungiyar Malaman ta tubure ta cigaba da daka yajinta ba tare da kakkautawa ko sauraron kiraye kirayen da jama’a mata na ta janye yajin aikin ba, har sai bayan wata tattaunawa da tayi da wakilan gwamnatin tarayya
Mudathir Ishaq
Samu kari