Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Kwamishinan 'yan sanda na jihar Kano, Mohammed Wakili, ya karyata jita-jitar da ke yawo na cewar shi kasurgumin dan shaye shaye ne. Mr Wakili ya ce haka Allah ya halicce shi; yin magana kamar wanda ya bugu, da kuma kakkarya sassa
Kuma zuwa yanzu an fara samun tabbatattu kuma sahihan sakamakon zabukan da suka gudana, inda yan siyasa da dama da suka tsaya takara sun fara sanin matsayinsu, walau sun samu nasara ko kuma akasin haka, kamar yadda Legit.ng ta ruw
Da wannan ne Legit.ng ta tattaro muku alkalumman wasu tsofaffin gwamnonin Najeriya da suka samu nasarar lashe zaben takarar Sanata a yankunansu, wanda hakan ke nufin za’a cigaba da jin amonsu kenan a farfajiyar siyasar Najeriya.
Da yake sanar da sakamakon zaben, baturen zaben dan majalisa a yankin, Farfesa Demo Kalla ya bayyana cewa Umar na jam’iyyar PRP ya samu kuri’u dubu ashirin da uku da dari shida da tamanin, 23, 680, wanda hakan ya bashi nasara.
Legit.ng ta ruwaito INEC ta sanar da jihohi goma sha biyu ciki har da Abuja, sauran sun hada da Ekiti, Ogun, Kogi, Kwara, Gombe, Nassarawa, Yobe, Ondo, Abia, Enugu da kuma Ebonyi, yayin da hukumar tace za ta fara da jahar Filato a
Sakamakon zabe da hukumar zabe ta kasa (INEC) ta sanar a matakin kujerar shugaban kasa ya nuna cewar jam’iyyar APC mai mulki ta samu kuri’u 497,914 yayin da jam’iyyar PDP ta samu kuri’u 50,763 kacal a zaben da aka gudanar ranar As
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, ya lashe zaben kujerar shugaban kasa a jihar. Jam’iyyar APC ta samu kuri’u 490,333 da su ka ba ta nasara a kan jam’iyyar PDP, wacce ta samu kuri’u 361,604.
Shugaban kasa Muhammadu na jam’iyyar APC ne ke kan gaba yanzu haka daga sakamakon zaben kananan hukumomi 15 da hukumar zabe mai zaman kan ta (INEC) ta sanar yayin da sakamako ke cigaba da shigowa cibiyar tattara sakamako ta jihar
A jiya, Asabar, 23 ga watan Fabarairu ne aka gudanar da zaben shugaban kasa da 'yan majlisar tayya ('yan majalisar wakilai da dattijai) a fadin kasar nan. Tun a jiyan sakamako su ka fara fitowa daga mazabu daban-daban da ke fadin
Mudathir Ishaq
Samu kari