Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Sadiya Umar Faruq ta kasance daya daga cikin jerin mutanen da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sunayensu majalisar dattawa, domin a tantance su a matsayin ministocinsa.
A ranar Talata, 23 ga watan Yulin 2019, mun samu cewa daya daga cikin tayoyin wani jirgin Air Peace ta fashe yayin dirarsa a filin jirgin saman kasa da kasa na Murtala Muhammad International Airport MMIA dake jihar Legas.
Tsaffin gwamnoni bakwai da kuma sanatoci na cikin jerin ministoci 43 da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike da sunayensu a ranar Talata zuwa majalisar dattawa domin tantancewa.
Karshen tika-tik kuma komai nisan dare gari zai waye domin kuwa a yau Talata, 23 ga watan Yulin 2019, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gabatar da sunayen ministocin sabuwar gwamnatin sa a zauren majalisar dattawa.
Rundunar Yansandan jahar Legas ta gurfanar da wani Malamin makaranta dan shekara 33 mai suna Dare Olaleye gaban wata babbar kotun majistri biyo bayan zane wani dalibinsa mara kunya da yayi, har ya ji masa rauni.
Legit.ng ta ruwaito wannan matashi dan bautan kasa mai suna Precious Owolabi yana aiki ne da gidan talabijin na Channels a matsayinsa na dan jarida mai neman sanin makaman aiki, a lokacin da rikicin ya rutsa dashi yayin da ya tafi
Majiyar Legit.ng ta ruwaito yan bindigan sun kai ma kauyen farmaki ne da yammacin lahadi, 21 ga watan Yuli, kamar yadda wani mazaunin kauyen ya tabbatar, inda yace yan bindigan sun yi awon gaba da yan mata da dama.
Dan wasan fina-finan kudancin Najeriya na Nollywood, kuma dan siyasa a jihar Legas, Desmond Elliot yayi kira da a hana kallon fina-finan turawa dana kasashen waje a Najeriya, inda ya bayyana cewa hakan itace hanya daya da za'a...
Wani bidiyo da yake yawo a shafin sada zumunta na Twitter wanda wani mai amfani da shafin mai suna PrinceEbuka ya yada, ya nuna lokacin da wasu ma'aikatan bankin jami'ar Legas su biyu suke kokarin yin lalata a lokacin da suke...
Mudathir Ishaq
Samu kari