Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Safiya Musa, ta kasance fittaciyyar tsohuwar jaruma a masana’antar shirya fina-finan Hausa na Kannywood. Kamar dai yadda labari ya nuna tun farko dai jarumar ta shiga harkar fim ne ba wai don neman kudi ba, sai dai domin rama wula
Rahotanni sun kawo cewa wasu yan bindiga dauke da makamai sun tashi garuruwa sama da 70 a jihar Sokoto, yayin da suka kashe mutane da dama tare da sace tarin dukiya da suka hada da dabbobi.
A 'yan kwanakin nan amaryar fitaccen jarumi Adam A Zango ta wallafa wani hoto na mijin nata inda ta rubuta cikin harshen turanci cewa; "Mijina abin alfahari na ina sonka so mai tsanani," amaryar ta yi rubutun ne cikin takaitattun.
Jaruma Maryam Booth ta sha kalamai marasa kan gado na rashin da'a daga mabiyan shafinta na Instagram sakamakon tallata wasu samfurin rigunan mama da tayi a shafin ta akan zunzurutun kudi har naira dubu goma sha shida (N16,000)...
Wani dan Najeriya mai suna Chinedu Adikwu ya kawo cece-kuce a shafukan sada zumunta bayan ya wallafa labarin wata mata, wacce ta gano cewa mijinta bashi da mazakuta. Mutumin ya wallafa labarin nashi a shafinsa na Twitter inda...
An samu wani dan hargitsi a wani gidan rawa dake Ibiza a lokacin da tauraron kungiyar Barcelona da kuma kasar Argentina, Lionel Messi aka bada rahoton cewa wani mutumi da har yanzu ba a gano ko waye ba ya kai masa hari a lokacin..
Idan bako ya je gidajensu, to mai gidan dolene ya nuna karramawa ta hanyar bashi matarsa ya kwana da ita, inda shi kuma mijin zai nemi wani daki ya kwanta idan akwai, idan kuma babu wani daki, mijin zai kwana a waje...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan lamari ya faru ne a birnin Frankfurt na kasar Jamus, inda mutumin ya ingiza yaron tare da mahaifiyarsa kan layin dogo yayin da jirgi ke tahowa, kamar yadda kaakakin Yansandan birnin ta bayyana.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito an gano gawar ne a wani sabon gida da Elneny ke ginawa a birnin Mahalla El Kubra na kasar Misra, don haka dan kwallon baya zama a gidan, amma mahaifinsa ne ya ci gano wannan gawa, kuma ya kai ma jami’an
Mudathir Ishaq
Samu kari